• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Abin takaici, yan bindiga sun dauke Ango da Amarya

Sy lawan by Sy lawan
January 29, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

‘Yan bindiga a jihar Zamfara sun yi awon gaba da mutum hudu ciki harda ango da amaryarsa a harin da suka kai da tsakar dare a kauyen Madabanciya da ke karamar hukumar Bungudu a jihar Zamfara.

Wani mazaunin yankin ya shaidawa BBC cewa ‘yan bindigar sun kwashe dabbobi da dukiyar jama’a da dama, tare da tilastawa mutanen kauyen kwana a cikin daji don tsoron sake kai masu hari.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Yan fashin dajin sun kuma sace kayan dakin amaryar da tufafinta kuma sun ci karensu babu babbaka saboda rashin jami’an tsaro a cewar mazaunin.

‘Yan bindigar sun afkawa garin saboda babu jami’an tsaro kusa da yankin da mayakan sa kai da za su rika sintirin.

“Wannan shi ne karon farko da ‘yan fashin dajin suka shiga wannan yanki kuma a kasa suka shigo.

“Ban san inda suka ajiye abin hawarsu ba, kuma suna da yawa sosai rike da makamin nan da ake kira AK, suan ta harbata,”in ji ganau ɗin.

Mazaunin yankin ya yi ikirarin cewa ‘yan sa kai da ke wani yankin da ke makwaftaka da su ne, su ka kai mu su dauki.

“Akwai wani yanki a kudancin Madabanciya da suke da ‘yan sa kai, da suka ji labari sun kawo dauki amma sun riga sun fita lokacin da suka taho.”

Rundunar ‘yan sanda ta jihar Zamfara ta ce ba ta da masaniya game da faruwar al’amarin.

ASP Yazid Abubakar wanda shi ne kakakin rundunar ‘yan sandan ya shaida wa BBC cewa rashin samun bayyanai na cikin abubuwan da ke kawo mu su cikas a aikinsu. Shi yasa ba sa iya kai dauki a kan lokaci a cewarsa.

“Taimakon da muke so da ga wurin jama’a, in an samu bayyanai irin wannan a sanar da mu da wuri. Ba sai abu ya riga ya faru a ba mu labari ba.”

Duk da cewa mahukuntan Najeriya na ci gaba da jaddada anniyarsu na kawo karshen matsalar ‘yan fashin daji a yankin arewa maso yammacin kasar, kawo yanzu mazauna wasu yankunan jihohi da matsalar ta yi kamari na ci gaba da fuskantar barazana daga wurin ‘yan fashin dajin.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wani gwamna ya yi koyi da Gwamnan jinar kano Abba Kabir Yusuf

Next Post

ECOWAS ta magantu akan ficewar kasar Niger, Burkina Faso, Mali daga cikin ta

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaba Tinibu ya bada sabon umarni ga Hukumar Kwastam

March 10, 2024
Majalisar Koli Kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya Ta Sanar Da Ganin Jaririn Watan Ramadan Na Shekarar 2026 A Wasu Sassan Najeriya

Majalisar Koli Kan Harkokin Addinin Musulunci a Najeriya Ta Sanar Da Ganin Jaririn Watan Ramadan Na Shekarar 2026 A Wasu Sassan Najeriya

February 17, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media