• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

A kalla mutane 68 ne suka tsallake rijiya da baya a jirgin Enugu Air

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga khadija Muhammad Maitaya.

Aƙalla Fasinjoji 68 da ke cikin wani jirgin saman kamfanin Enugu Air sun tsallake rijiya da baya bayan da jirgin ya yi saukar gaggawa a filin jirgin saman Benin da ke Jihar Edo a ranar Alhamis. Politics

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Rahotanni sun ce jirgin mai lambar 5N-ENR na kan hanyarsa daga Enugu zuwa Benin, kafin ya ci gaba da tafiya zuwa Legas, lokacin da lamarin ya faru.

Wata majiya daga filin jirgin, wadda ta nemi a sakaya sunanta, ta shaida cewa bayan jirgin ya sauka, ya kauce daga hanyar saukar jirage tare da shiga wani yanki mai ciyayi da ke gefen titin jirgin.

Nan take jami’an Hukumar Kula da Filayen Jiragen Sama ta Kasa (FAAN) suka isa wurin domin gudanar da aikin ceto, inda suka fitar da dukkan fasinjoji da ma’aikatan jirgin cikin aminci.

Babu rahoton mutuwa ko samun munanan raunuka a hatsarin, yayin da hukumomin da abin ya shafa suka fara bincike domin gano musabbabin faruwar lamarin.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An Kama Mage Tana Safarar Miyagun Kwayoyi Zuwa Gidan Yari

Next Post

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da Jadawalin yakin neman zaben shekarar 2027

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yau Masu Ajiya A Bankunan Najeriya Za Su Fara Biyan Sabon Farashin Kudin Turo Sako (SMS)

Yau Masu Ajiya A Bankunan Najeriya Za Su Fara Biyan Sabon Farashin Kudin Turo Sako (SMS)

May 1, 2025
Shugaban kasuwar Singa ya magantu gameda yanayin kasuwar

Shugaban kasuwar Singa ya magantu gameda yanayin kasuwar

February 7, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media