• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta sanar da Jadawalin yakin neman zaben shekarar 2027

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Khadija Muhammad Maitaya.

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta sanar da sabon jadawalin yakin neman zaben shekarar 2027, bisa tanadin Dokar Zabe ta 2026.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

A cewar hukumar, jam’iyyun siyasa da ’yan takara za su fara yakin neman zaben Shugaban Kasa da na Majalisar Dokoki ta Kasa daga ranar 19 ga Agustan 2026, sannan a kammala ranar 15 ga Janairun 2027, kwana guda kafin zaben da za a gudanar ranar 16 ga Janairu.

Haka kuma, yakin neman zaben Gwamnoni da na Majalisun Dokokin Jihohi zai fara ranar 9 ga Satumban 2026, kuma ya kare ranar 5 ga Fabrairun 2027, kwana guda kafin zaben ranar 6 ga Fabrairu.

INEC ta ce Dokar Zabe ta 2026 ta tanadi cewa yakin neman zabe ba zai fara ba sai kwanaki 150 kafin ranar zabe, kuma dole ne a dakatar da shi sa’o’i 24 kafin fara kada kuri’a. Hukumar ta gargadi jam’iyyun siyasa da ’yan takara da su bi wannan jadawali, domin duk wanda ya karya doka zai fuskanci hukuncin da ya dace.
NK/NBA

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

A kalla mutane 68 ne suka tsallake rijiya da baya a jirgin Enugu Air

Next Post

Ma’aikatar Shari’a Ta Jihar Kano Ta Ziyarci Alkalin Alkalai na Jihar

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ansamu Asara Milliyoyin Kudadi A Kasuwar Kabba Dake Jihar Kogi

Ansamu Asara Milliyoyin Kudadi A Kasuwar Kabba Dake Jihar Kogi

November 27, 2023
Kotun Duniya zata yanke hukunci kan rikicin da ya shafe shekaru 125

Kotun Duniya zata yanke hukunci kan rikicin da ya shafe shekaru 125

May 19, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media