• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yunkurin dukan mahaifiya, Kotu ta yanke zaman shekara daya a gidan kaso ga wani matashi

aksam by aksam
August 16, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
475
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani Matashi Dan Asalin Garin Dakasoye Mahaifin sa cikin Gaggawa ya mika shi ga Jamian Tsaro na rundunar ‘Yan-Sandan Karamar Hukumar Garun-Malam bisa Zarginsa Da Sha Da Sayar Da Tabar Wiwi Uwa Uba Da Aikata Sibaral Nabayyen Watoo Satar Kayan Alumma

Faruawar Hakan Ya Samo Asali Ne Bisa Wadancan ‘Dabiun Tare Da Yun-Kurin Neman Dukan Kakarsa Wato Mahaifiya Ga Mahaifn Nasa Kan Satar Mata Kudi da Shinkafa Da Hanashi Nada Tabar Wiwi a Cikin ‘Dakinta Inda Take Zuwa Ya Sayar

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Hakan Yasa Matashiin Yayi Kukan Kura Ya Dauko Sukun-Direba Ya Kaiwa Kakar Tasa Hari Tare Da Kanensa

Nan Take Alummar Gari Suka Kawo Dauki Ciki Harda Mau-unguwar Garin Da Kasoye a Karamar Hukumar Ta Garun-Malam

Bayan An Gurfanar Dashi a Gaban Kotun Shariar Majistare Mai-Daraja Ta Daya a Karamar Hukumar Kura Bisa Jagorancin Maisharia Justice Muhammd Isa

Yayin Da Maigabatar Da Kara A S P Magaji Ya Karanta Masa Takardar Tuhumar Zargin Nan Take Gogan Naka Tuni Ya Amsa Laifin Nasa a gaban Mai sharia Justic Muhammd Isa

inda yayi masa Sannan Yayi Masa Hukunci
Guda Biyu 1- Sata Wata Hudu ( 4 ) a gidan kaso
2- Sayar Da Wiwi Da Samunsa Da Ita Wata Shida ( 6 ) a gidan kaso Babu Zabin Tara

Maisharia Justice Muhammd Isa
Ya Shafe Lokaci Yana Yi Masa Nasiha Da Adduar Zama Mutun Nagari Bayan Ya Kammala Zaman Gidan Ajiya Da Gyaran Hali Ya Kuma Dan-Kashi a Hanun Jamiin Gidan Ajiya Da Gyaran Hali Insifector Awwalu Muhammd Danhasan

Bayan Futowa Daga Kotu Wakinmu Dantala Uba Nuhu KuraYa Sami Zantawa Da
Mau-unguwar Garin Dakasoye Dake Wakiltar Kwamitin a Karamar Hukumar Ta Garun-Malam
Kuma ya Nuna gamsuwa da jin dadinsu

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jami’an Tsaron DSS Sun Kama Wani Mutum Da Kuɗi Naira Miliyan 25 Dake Zargin Na Sayen Kuri’one A Zaben Cike Gurbi

Next Post

Dalilan Ayya­na Zaɓen Cike Gurbi A Jihar Zamfara A Matsayin Wanda Bai Kammala Ba —INEC

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Baya ga aikin samar da tsaro a kasa rundunar sojin Najeriya zata fara dauki ba dadi da masu fataucin Miyagun Kwayoyi

Baya ga aikin samar da tsaro a kasa rundunar sojin Najeriya zata fara dauki ba dadi da masu fataucin Miyagun Kwayoyi

December 19, 2023
Rundunar Yan Sandan Nijeriya ta Gaskata sace Gomman Kiristoci a Jihar Kaduna

Rundunar Yan Sandan Nijeriya ta Gaskata sace Gomman Kiristoci a Jihar Kaduna

January 21, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media