• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda wasu Yan APC suka fara maraba da kwankwaso

aksam by aksam
January 22, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bashir Ahmad ya yi magana kan yiwuwar sauya sheƙar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a zaɓen 2023, Rabi’u Kwankwaso, zuwa APC

Wannan dai na zuwa ne bayan da ɗaya daga cikin jiga-jigan jam’iyyar APC, Bisi Akande, ya haɗu da Kwankwaso a kwanan nan

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Tsohon hadimin na Buhari, Bashir Ahmad ya nuna cewa ana maraba da Kwankwaso da mabiyansa a jam’iyyar APC

Kwankwaso wanda ya kasance mai riƙe da tutar jam’iyyar NNPP a zaɓen shugaban ƙasa na 2023, ya zama abin magana a ƙarshen makon nan, bayan an ganshi tare da Bisi Akande, wani gogaggen ɗan siyasa kuma jigo a jam’iyyar APC.

Wannan dai na zuwa ne sa’o’i kaɗan bayan da wani ɓangare na jam’iyyar NNPP ya tabbatar da cewa korar Kwankwaso na nan daram, kuma akwai wani sabon raɗe-raɗin cewa zai sauya sheka

Da yake mayar da martani kan lamarin a wani saƙo da ya wallafa a shafinsa na X a ranar Lahadi, 21 ga watan Janairu, Bashir Ahmad ya bayyana cewa APC za ta yi murnar karɓar Kwankwaso zuwa cikin jam’iyyar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda dubun wani da ya kware wajen sace kayayyakin coci-coci ta cika

Next Post

Yadda gwamnatin Legas ta haramta amfani da take away

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar dalibai ta gabatar da manufar ta ga daukacin dalibai

Kungiyar dalibai ta gabatar da manufar ta ga daukacin dalibai

September 19, 2023
Majalisar wakilai ta soki salon yaki da ta’addanci da ake bi a Najeriya

Majalisar wakilai ta soki salon yaki da ta’addanci da ake bi a Najeriya

June 7, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media