• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda gwamnatin Legas ta haramta amfani da take away

aksam by aksam
January 22, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin jihar Legas ta haramta amfani da robobin takeaway wanda ake amfani da su sau daya a jihar.

Kwamishinan muhalli da albarkatun ruwa na jihar, Tokumbo Wahab ne ya bayyana hakan inda ya ce nau’in robobin dauka ka wuce na robobin soso

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Mai Magana da yawun ma’aikatar muhallin jihar, Kunle Adeshina, ya ruwaito kwamishinan yana cewa jihar ta dauki matakin ne domin yadda robobin ke lahani ga muhallin jihar inda suke toshe magudanan ruwa saboda yadda ake amfani da su ba tare da kulawa ba.

Ya ce robobin abincin ne suka fi yawa a cikin ababen da hukumar kwashe shara a jihar ke fama da su.

Adeshina ya ce jami’an hukumar yaki da rashin da’a da jami’an hukumar kwashe shara ta a jihar za su afka wa masu samarwa da sayar da irin wadannan robobin a fadin jihar saboda a dakile yaduwar robobin.

Wahab ya gargadi masu samarwa ko kuma sayar da robobin cewa matakin da za a dauka zai iya kai ga rufe kamfanoninsu idan ba su daina ba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wasu Yan APC suka fara maraba da kwankwaso

Next Post

Wata yar Najeriya ta rabauta da shedar girmamawa daga shugaban Amurka Joe Biden

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Makarantar Aminu Kano Wacce Ke Karkashin Jami’ar  Tarayya Dake Dutsim-Ma (FUDMA) Ta Gudanar Da Rantsuwar Don Fara Karatu Ga Dalibanta Karo Na Biyu Tare Da Karin Matsayi Da Ta Samu Na Bayar Da Diploma  Kan Fannin Koyarwa PGDE

Makarantar Aminu Kano Wacce Ke Karkashin Jami’ar Tarayya Dake Dutsim-Ma (FUDMA) Ta Gudanar Da Rantsuwar Don Fara Karatu Ga Dalibanta Karo Na Biyu Tare Da Karin Matsayi Da Ta Samu Na Bayar Da Diploma Kan Fannin Koyarwa PGDE

February 24, 2025

Ceļvedis dzīvā pokera un online kazino industrijā: Kā izvērtēt spēļu vietnes drošību un kvalitāti

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media