• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wata yar Najeriya ta rabauta da shedar girmamawa daga shugaban Amurka Joe Biden

aksam by aksam
January 22, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasar Amurka Joe Biden, ya bayar da takardar shedar karramawa ga tsohuwar jami’ar sojin saman Amurka, Sarauniya Irene Olasumbo Cole, ‘yar asalin Najeriya, domin sadaukar da kai da ta yi wajen yi wa kasa hidima a rundunar sojin kasar Amurka.

Takardar karramawar, wadda Shugaba ya sanya wa hannu da kansa na cewa: “Amurka ta karrama marigayiya Irene O. Cole. Ana mika wannan ne daga al’umma da ke cike da godiya, domin bayar da sadaukar da kai a hidimar kasarmu a aikin Rundunar Sojojin Amurka.”

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

An haifi marigayiya Irene Cole ne a jihar Legas ga iyalin Thomas Cole. Ita jikanyar Hezekiah Oladipupo Davies ce. Ta girma a karkashin kulawar Mama Olufumilayo Anikulapo Kuti kuma ta shahara a autocorrection.cancel da ta lashe wata gasar “Miss Legs” wato wadda ta fi kyaun kafafu, kuma ita ce mace daya tilo a Najeriya da ta taba lashe wannan gasar ta “Miss Legs”.

Haka kuma an tabbatar da hakan a cikin wata sanarwa daga abokanta a Amurka wadda Florence Carter ta wakilta tare da mataimakiyarta ta musamman a Najeriya, Christian Amariwu

Suke ce: “Babbar zakanya, muryar wandanda aka zalunta, mai ba da shawara ga marasa murya, mara tsoro, yau cika shekara guda da mutuwar ki. Amurka da duk duniya suna bankwana da babbar jaruma. Allah ji kanki.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda gwamnatin Legas ta haramta amfani da take away

Next Post

Yunƙurin kisa Kalli yadda wani shugaba ya shiga hannun rundunar yan sanda

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Optimizarea Strategiilor de Bonus și Fidelizare în Industria Cazinourilor Online

April 21, 2025
Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

Wata Kotu a Kasar Philippines Ta Yanke Wa Wata Yar jarida, Frenchie Mae Cumpio, Hukuncin Daurin Aƙalla Shekara 12 a Gidan Yari Bisa Laifin Bayar Da Kuɗaɗe Domin Tallafa Wa Ayyukan

January 22, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media