• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yunƙurin kisa Kalli yadda wani shugaba ya shiga hannun rundunar yan sanda

aksam by aksam
January 23, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ƴan sandan Nijeriya ta ce ta kama wasu mutum biyu, ciki har da wani Shugaban Ƙaramar Hukumar Jihar Binuwai da ake zargi da hannu a yunƙurin kashe Kakakin Majalisar Dokokin jihar.

“Daga cikin waɗanda aka kama har da Shugaban ɗaya daga cikin Ƙananan Hukumomin Jihar Binuwai,” kamar yadda sanarwar rundunar ƴan sandan ta ƙasa mai ɗauke da sa hannun jami’in hulda da jama’a ACP Olumuyiwa Adejobi, ta faɗa.

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Sanarwar ta ƙara da cewa binciken farko ya bayyana cewa ana zargin Shugaban Ƙaramar Hukumar da haɗa baki da wani ɓata gari da nufin kashe Kakakin Majalisar Dokokin Jihar ta Binuwai, Honorabul Aondona Hycenth Dajoh.

“Ba tare da ɓata lokaci ba sai jami’an sashen Leƙen Asiri da Tawagar Gaggawa ta Leƙen Asiri suka yi abin da ya dace bayan samun bayanan sirri a kan shirin yunƙurin kisan kan.”

‘Yan fashi sun fasa bankuna a Benue, sun kashe DPO da ‘yan sanda
Rundunar ƴan sandan ta ce a yanzu haka waɗanda ake zargin suna hannunta, kuma suna bayar da haɗin kan da ya dace wajen gudanar da binciken da ake yi.

Ƴan sanda sun kuma tabbatar da cewa waɗanda ake zargin za su fuskanci shari’a idan aka tabbatar da laifinsu.

Kazalika rundunar ta nanata wa ƴan Nijeriya cewa ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen ba su kariya da kuma tabbatar da bin doka da oda a kowane mataki.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wata yar Najeriya ta rabauta da shedar girmamawa daga shugaban Amurka Joe Biden

Next Post

Cikakken bayani Akan Dalian tasa keyar Danbilki da batun Belinsa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026
Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

May 18, 2025
Gwamnan kano ya sake tauna Aya ga masu niyar kawo tashin-tashina a jihar

Gwamnan kano ya sake tauna Aya ga masu niyar kawo tashin-tashina a jihar

May 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media