• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Najeriya ta ci tarar kamfanin meta Dala Miliyan 220 bisa wani Dalili

aksam by aksam
July 20, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Gwamnatin Najeriya ta sanar da cin kamfanin Meta tarar dala miliyan 220, inda ta ce binciken da ta gudanar ya gano an saba dokokin kare bayanai na kasar lokuta da  yawa a shafukan Facebook da WhatsApp.

A wata sanarwa da Hukumar kare hakkokin masu sayayya ta FCCPC ta fitar, ta lissafa hanyoyi biyar da kamfanin Meta ya saba dokokin bayanai a kasar da ke yammacin Afirka, ciki har da ta hanyar musayar bayanan ‘yan Najeriya ba tare da izininsu ba, nuna wariya da sauransu.

Nan take dai mai magana da yawun kamfanin Meta bai maida martini kan bukatar yin bayani a kan batun ba.

Najeriya, kasar da ta fi yawan al’umma a nahiyar Afirka, ta na da manyan rukunonin da aka fi amfani da intanet a duniya inda mutane miliyan 154 suka yi rijistar amfani da intanet a shekarar 2022, a cewar hukumar kididdiga ta kasar.

Duk da yawan masu amfani da intanet a kasar, kamfanin Meta ya kasa bin dokokin kariyar bayanai ta Najeriya.

Bayan tarar dala miliyan 220, umurnin hukumar ya bukaci kamfanin Meta ya kiyaye dokokin cikin gida na Najeriya ya kuma daina “ci da gumin ‘yan Najeriya masu amfani da shafukan Facebook, Whatapp, da Instagram

A watan Mayun shekarar 2021 ne aka fara binciken saba ka’idodjin a lokacin da hukumar ta bude wani bincike kan wasu sabbin manufofin amfani da shafin WhatsApp. Ta kuma sanar da kamfanin Meta sakamakon binciken, lamarin da ya sa daga baya kamfanin ya gabatar da kudurin yin garambawul wanda ya kasa magance matsalolin farko, a cewar sanarwar.

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfreedom radioKadaura24punch NewspaperrfihausaSamoaSolacebasetrthausaVanguard newspapervoahausazanga-zanga
Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Sibul da baka ya saka wani magidanci zubar da hawaye a gaban kuliya yayin yanke hukunci

Next Post

Mai Martaba Sarkin Kano; Na Goma 15 Alhaji Aminu Ado Bayero Ya Halice Taron Khatamar Karatun Al’qur’anin Mai Girma Tare Da Yiwa Kasa Addu’ar Samun Zaman Lafiya

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Integritet och dataskydd inom digitala spelplattformar: En djupdykning

April 21, 2025
Al’umma Da Dama Na Cigaba Da Bayyana Ra’ayoyin Su Dan Gane Da Yadda  ‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Kuriga Dake  Jihar Kaduna

Al’umma Da Dama Na Cigaba Da Bayyana Ra’ayoyin Su Dan Gane Da Yadda ‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Kuriga Dake Jihar Kaduna

March 24, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media