• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sibul da baka ya saka wani magidanci zubar da hawaye a gaban kuliya yayin yanke hukunci

aksam by aksam
July 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Dantala Uba Nuhu Kura

Wani Magidanci Dan Asalin Garin Gundutse a Karamar Hukumar Kura
Mai-Suna Dalhattu Ibrahi Tuni Idonsa Ya Raina Fata Yayin Da Yayi Wani ‘Barin Zance
Ga Tsohuwar Matarsa
Da Tsoratar Da Ita
Saida
Bayan Maigabatar Da Kara Insifecta Adam Dawakin Kudu
Ya Karanta Masa Takardar Tuhuma r Zargin
Gaban Maisharia Malam Ibrahim Isa Usman
Na Kotun Shariar Musulunci Ta Kura
Tuni Cikin Sassanyar Murya Da Nuna Ladabi
Ya Amsa Laifin Nasa
Maisharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ya Kafa Masa Shedun Jin Ikrari Da Mutun Biyu
Maisharia Ya Waiwayi Maigabatar Da Kara Insifecta Adam
Dawakin Kudu
Cewar Kano Ya Amsa Laifinsa
Nan Take Ya Roki Kotu Data Yanke Masa Hukunci
Maisharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ya Waiwayi Mailefin Cewar Wanda Roko Make Dashi Kafin Hukunci
Dalha Gundutse
Ya Cikin Kwwlla Ya Roki Kotu Sassauci
Maisharia Malam Ibrahim Isa Usman
Ya Yanke Masa Hukuncin Wata Uku a Gidan Ajiya Da Gyaran Hali
Ko Tarar Naira Dubu Goma
Maisharia Ya Dan-Kashi a Hanun Jamiin Gidan Ajiya Da Gyaran Hali
Insifecta Awwalu Danhasan
Bayan Futowa Daga Kotun
Na Sami Zantawa Dashi Kamar Haka
Tare Da Cikakken Sunansa
(. Cue. In. )

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Saidai Daga Gefe Guda
Bayan Yan-Uwansa
Sun Biya Tarar

Wakilinmu Ya Hamgo
Wani Daga Cikin Yan Uwansa
Da Mai-Unguwar Yankin Na Gundutse
Da Dalha Ibrahim Wanda
Ya Aikata Laifin
Kana Da Tsohuwar Matar Tasa Maryam Suna Wata Ganawa Cikin Walwala Da Faraa

Inda Wakilim Namu Ya Sake Kokarin Jin Ta Bakinsu
Saidai Sunki Cewa Komai

Saidai Mai Unguwar Yankin Na Gundutse
Da Dan Uwan Mai Laifin Wato Dalha Gundutse
Sun Bayyana fatansu da Cewar
In Allah ya Yarda zasu Daidaita su
Dan su Ci gaba  da Zaman Aure a Tsakaninsu Anan Gaba

Daman Malam Ba Haushe Na Cewa Tsakanin Harshe Da Hakorima Ana Sabawa

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfreedom radioKadaura24punch NewspaperrfihausaSamoaSolacebasetrthausaVanguard newspapervoahausazanga-zanga
Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Yan Niger ke murna bayan da gwamnatin sojin kasar ta rage farashin man fetur da kaso mai tsoka

Next Post

Yadda Najeriya ta ci tarar kamfanin meta Dala Miliyan 220 bisa wani Dalili

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mutane 154′ sun kubuta daga hannun masu garkuwa da mutane

Mutane 154′ sun kubuta daga hannun masu garkuwa da mutane

January 27, 2024

Verkossa Kasinojen Kotiutusten Mahdollisuudet ja Nopeus

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media