• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda dubun wasu mutane masu cin kasawar mushen Rago ya cika

aksam by aksam
December 5, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Hukumar hisbah ta yi nasarar kama wasu mutane da suke cin kasawar mushen rago da kaji hadi dayin balangunsa tare da sayar dashi ga al’umma
Kwamandan hisbah na karamar hukumar tarauni malam Nasir Adam Mai kaji yace dakarun hisbah na karamar hukumar tarauni ne sukayi nasarar kamo mutanen a daidai lokacin da suke yunkurin tafiya da naman mushen domin kaiwa kasuwa
Kwamandan yace abin da takaici yadda mutanen da suke ikirarin su musulmi need ce suna daukan mushe a bola su gyara da nufin sayar dashi ga mutane Wanda yin hakan ka iya jawo cutuka ga mutane wadanda ba za,a iya gane kansu ba don hakanne ma yayi Kira ga al’umma dasu himmatu wajen Kai mushe da suka samu na daga dabbobinsu gidan kula da namun daji ko kuma su binne shi domin kyaucewa budewa bata gari kofar siyar da naman mushe ga al’umma .
Mutanen da aka kama Aminu Abdullahi da isyaku Musa sun tabbas suna sayar da mushen ne a sabon gari kuma masu amfani da mushen sukan basu kyautar barasa tare da biyansu kudin su a gefe guda
Aminu da isyaku sun CE sunyi nadamar rungumar wannan Sana’ar da suka dauki tsawon lokaci suna gudanarwa ba tare da an kamasu ba sai a wannan karon sun kumayi al’washin dai na wannan Sana’ar kwata kwata.
Wakiliyarmu jamila sulaiman Aliyu ta labarta mana hukumar hisbar ta karamar hukumar tarauni ta umarci mutanen biyu sun binne naman duk da wani balangun mushen da sukayi duk da sun bayyana cewa Suma suncin balangun da sukayi da mushen.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rashin Naira 10,000 ya sabbaba wani matashi kwashe watanni hudu a gidan kaso

Next Post

Wata Baturiya Mai Shekarau 60 Ta Yi Saukar Karatun Al’qur’anin Mai Girma; A Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sanannen Attajiri A Najeriya  Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Ya Rasu Yana Da Shekaru 94 A Duniya

Sanannen Attajiri A Najeriya Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Ya Rasu Yana Da Shekaru 94 A Duniya

June 28, 2025
Kasar Turkiyya ta koro Yan Najeriya fiye da 100 Akan wasu dalilai

Kasar Turkiyya ta koro Yan Najeriya fiye da 100 Akan wasu dalilai

June 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media