• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Shugaban kasar Mali yayi kakkausan martani ga kungiyar ECOWAS

aksam by aksam
February 8, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kasar Mali ta fada a ranar Laraba cewa, ba za ta jira shekara guda kafin ta fice daga kungiyar ECOWAS ba, kamar yadda yarjejeniyar kungiyar ta bukata.

Kasar  Mali da makwabtanta Nijar da Burkina Faso, wadanda ke karkashin mulkin sojoji, sun sanar a watan da ya gabata cewa, nan take za su fice daga kungiyar ECOWAS, babbar kungiyar siyasa da bunkasa tattalin arziki a yammacin Afirka, lamarin da ya kawo koma baya ga yankin dake hade na tsawon shekaru da dama.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Dukkanin kasashen uku sun sanar da hukumar ta ECOWAS matakin da suka yanke na ficewa daga kungiyar a rubuce ne a ranar 29 ga watan Janairu, wanda a cewar yarjejeniyar za su ci gaba da zama mamba har sai shekara guda daga ranar.

A cikin wata sanarwa da ta wallafa ta yanar gizo, ma’aikatar harkokin wajen kasar Mali ta ce kungiyar ECOWAS ta keta ka’idojinta ta hanyar rufe iyakokinta da kasar Mali a lokacin da ta kakaba wa gwamnatin sojan kasar takunkumi.

Sanarwar ta ce, “Saboda haka, gwamnatin Jamhuriyar Mali ba ta da iyaka nauyin daukaka wa’adin da aka ambata a cikin sashe na 91 na yarjejeniyar da aka yi wa kwaskwarima.”

Ma’aikatar harkokin wajen kasar da hadin gwiwar ta kasa da kasa ta nanata matakin da gwamnatin kasar Mali ta dauka na ficewa daga kungiyar ECOWAS ba tare da bata lokaci ba, sakamakon take hakkin kungiyar akan ka’idar da ta rubuta nata, da kuma wasu dalilai na halal.

Kawo yanzu dai babu wani martani daga kungiyar ECOWAS, ko kuma daga kasashen Nijar da Burkina Faso kan ko za su bi sahun hakan. Kungiyar ECOWAS dai ta shirya wani taro a ranar 8 ga watan Fabrairu domin tattauna lamarin.

Ficewar kasashen uku dai koma baya ne ga kungiyar kasashen 15 da ke kokarin tattaunawa da shugabannin sojojin domin maido da mulkin dimokradiyya.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rashin iya jagoranci ga shugaba Tinibu ya bayyana bayan da koshi ya gagari miliyoyin mutane a kasar rahoto ya fito

Next Post

Kungiyoyin Kwadago A Najeriya NLC Da TUC Sun Baiwa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Kwanaki 14 Ta Cika Alkwarin Da Suka

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda dubun wasu mutane masu cin kasawar mushen Rago ya cika

Yadda dubun wasu mutane masu cin kasawar mushen Rago ya cika

December 5, 2023
Hukumar EFCC Ta Shiga Sabuwar Matsala Kan Tuhumar tsohon gwamnan Kogi

Hukumar EFCC Ta Shiga Sabuwar Matsala Kan Tuhumar tsohon gwamnan Kogi

February 10, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media