• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rashin iya jagoranci ga shugaba Tinibu ya bayyana bayan da koshi ya gagari miliyoyin mutane a kasar rahoto ya fito

aksam by aksam
February 8, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Al’umma na kokawa kan tsadar rayuwa da tashin farashin kayan abinci, tun bayan da shugaban ƙasa Bola Ahemd Tinubu ya hau mulki watanni takwas da suka gabata.

Lamarin dai ya yi ƙamarin da ya sa wasu daga cikin al’ummar ƙasar nan suka fara gudanar da zanga-zanga a wasu daga cikin jihohin kasar.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

A ranar litinin, al’umma sun hau kan titunan birnin Minna na jihar Neja da ke arewa maso tsakiyar ƙasar suna zanga-zanga kan matsin rayuwa.

Ɗaya daga cikin masu zanga-zangar ta shaida wa BBC cewar: “Ba mu iya cin rabin abin da muke ci a baya, komai ya yi tsada, maza na tserewa (su bar iyalai) ba a sake ganin su…aure na mutuwa saboda rashin abinci.”

An dai zaɓi shugaba Tinubu ne da tunanin samun sauƙi kan wahalhalun da al’ummar ƙasar suka faɗa ciki tun a lokacin tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari.

Mutane da dama sun kyautata wa Tinubu zato, ganin cewa ya mulki jihar Legas, cibiyar kasuwanci da tattalin arziƙin ƙasar tsawon shekara takwas a matsayin gwamna.

Kuma har gobe shugaban ƙasar na bugun ƙirjin cewa shi ne ya ɗora jihar kan turbar bunƙasar tattalin arziƙi da take cin gajiya a yanzu.

Sai dai watanni da dama bayan hawan sa kan mulki, mutane da dama sun fara karaya ganin cewa abubuwa na ƙara taɓarɓarewa game da halin rayuwa.

Alƙaluman da Hukumar ƙididdiga ta Najeriya ta fitar a watan Janairu sun nuna cewa an samu tashin farashi mafi muni a ƙasar cikin shekara 27.

Hukumar ta ce tashin farashi ya ƙaru da kashi 28.92% a watan Disamban 2023, lamarin da ke nuna cewa an kwashe shekara guda ana samun tashin farashi a jere a ƙasar.

Wani abu da ke ƙara jefa mutanen ƙasar cikin damuwa shi ne hali na rashin tabbas kan lokacin da abubuwa za su daidaita.

BBC ta kwatanta farashin wasu kayan masarufi a lokacin da Tinubu ya karɓi mulki da kuma farashinsu a yanzu:

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

EFCC Ta Kirkiri Dakarun kartakwana 7000 da Za Su Yaki da hauhawar farashin kayan Masarufi

Next Post

Shugaban kasar Mali yayi kakkausan martani ga kungiyar ECOWAS

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gioco Responsabile: La Sfida della Sicurezza e della Trasparenza nei Casinò Online

April 21, 2025
Majalisar wakilai ta soki salon yaki da ta’addanci da ake bi a Najeriya

Yan Bindiga Sun yi garkuwa da mahaifiya fiye da 20 jihar kudu maso yamma

July 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media