• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rashin iya jagoranci ga shugaba Tinibu ya bayyana bayan da koshi ya gagari miliyoyin mutane a kasar rahoto ya fito

aksam by aksam
February 8, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Al’umma na kokawa kan tsadar rayuwa da tashin farashin kayan abinci, tun bayan da shugaban ƙasa Bola Ahemd Tinubu ya hau mulki watanni takwas da suka gabata.

Lamarin dai ya yi ƙamarin da ya sa wasu daga cikin al’ummar ƙasar nan suka fara gudanar da zanga-zanga a wasu daga cikin jihohin kasar.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

A ranar litinin, al’umma sun hau kan titunan birnin Minna na jihar Neja da ke arewa maso tsakiyar ƙasar suna zanga-zanga kan matsin rayuwa.

Ɗaya daga cikin masu zanga-zangar ta shaida wa BBC cewar: “Ba mu iya cin rabin abin da muke ci a baya, komai ya yi tsada, maza na tserewa (su bar iyalai) ba a sake ganin su…aure na mutuwa saboda rashin abinci.”

An dai zaɓi shugaba Tinubu ne da tunanin samun sauƙi kan wahalhalun da al’ummar ƙasar suka faɗa ciki tun a lokacin tsohon shugaban ƙasar Muhammadu Buhari.

Mutane da dama sun kyautata wa Tinubu zato, ganin cewa ya mulki jihar Legas, cibiyar kasuwanci da tattalin arziƙin ƙasar tsawon shekara takwas a matsayin gwamna.

Kuma har gobe shugaban ƙasar na bugun ƙirjin cewa shi ne ya ɗora jihar kan turbar bunƙasar tattalin arziƙi da take cin gajiya a yanzu.

Sai dai watanni da dama bayan hawan sa kan mulki, mutane da dama sun fara karaya ganin cewa abubuwa na ƙara taɓarɓarewa game da halin rayuwa.

Alƙaluman da Hukumar ƙididdiga ta Najeriya ta fitar a watan Janairu sun nuna cewa an samu tashin farashi mafi muni a ƙasar cikin shekara 27.

Hukumar ta ce tashin farashi ya ƙaru da kashi 28.92% a watan Disamban 2023, lamarin da ke nuna cewa an kwashe shekara guda ana samun tashin farashi a jere a ƙasar.

Wani abu da ke ƙara jefa mutanen ƙasar cikin damuwa shi ne hali na rashin tabbas kan lokacin da abubuwa za su daidaita.

BBC ta kwatanta farashin wasu kayan masarufi a lokacin da Tinubu ya karɓi mulki da kuma farashinsu a yanzu:

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

EFCC Ta Kirkiri Dakarun kartakwana 7000 da Za Su Yaki da hauhawar farashin kayan Masarufi

Next Post

Shugaban kasar Mali yayi kakkausan martani ga kungiyar ECOWAS

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babban hafsan tsaron na Najeriya ya fadi dalilin kai hari a Gwoza

Babban hafsan tsaron na Najeriya ya fadi dalilin kai hari a Gwoza

July 9, 2024
Gwamnan kano ya sake tauna Aya ga masu niyar kawo tashin-tashina a jihar

Gwamnan Kano Ya Kirawo Taron Majalisar Tsaro Ta Jihar

August 6, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media