• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Saukar karatun Al’qur’ani Dari 600

A Yakasai

Abdulhamid Isa by Abdulhamid Isa
April 8, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Makarantar Abdussalamu bammali NUHU Ta Yi saukar Al’qur’ani sau Dari 600 a cikin Watan Azumin Ramadan .

Daliban wata makaranta a Yakasai sun sauke Al’qur’ani sau dari shida a watan Ramadan .

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Makarantar Abdussalamu bammali da ke Unguwar Yakasai a jihar kano Karkashin Jagorancin shugaban makarantar Wato malama karibu Mai daula shi ne ya jagorancin wannan saukar karatun Al’qur’ani Mai grima .

A cikin wannan wata na Azumin Ramadana ne A duk shekara _shekara wannan makaranta Mai albarka ta ke shirya wannan kwarya_ kwaryar wannan sauka ta Al’qur’ani domin ne man Yardar Ubangiji madaukakin sarki a cikin wannan wata Mai Alfarma na Ramadan.

Muta ne dai daga Bangalore ne dai Suka Halacci katamar wannan karatu Al’qur’ani Mai grima Wanda a yau ne aka kammala wannan karatun Al’qur’ani Mai grima, Duk dai a karkashin Jagorancin sheihin malamai wata shugaban wannan makaranta Ta Abdussalamu bammali NUHU .da ke Yakasai a jihar kano…

Hakazali ka a wajen wannan katama ta Al’qur’ani Mai grima an yiwa kasa da Kuma jihar kano Neman zaman lafiya da Kuma ne mawa muta ne ne man daukin kuncin rayiwa

A karshe An yiwa Malam Abdussalamu bammali NUHU Addu’a ta musamman Saboda da taimakon sa ne wannan karatu ya kaiwo iwar Haka .

Daga Abdulhamid isah journalist.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Moon Sighting, Sultan gives order to look for crescent today Monday 8/4/2024

Next Post

Kungiyar masu safarar shanu tayi wani albishir ga Iyalan yankungiyar da suka rasu

Abdulhamid Isa

Abdulhamid Isa

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ba Rabu Da Gwaniba….

Ba Rabu Da Gwaniba….

July 4, 2023
Shugaban Jam’iyar APC Na Kasa; Sun Hadu Da Sanata Kawo Sumaila

Shugaban Jam’iyar APC Na Kasa; Sun Hadu Da Sanata Kawo Sumaila

December 20, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media