• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar masu safarar shanu tayi wani albishir ga Iyalan yankungiyar da suka rasu

aksam by aksam
April 9, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar masu hada hadar Shanu da dabbobi ta Kasa ta sha Alwashin ci gaba da tallafawa marayun da ‘Ya’yan Kungiyar suka rasu suka bari.

Shugaban Kungiyar Alh Mustapha Ali ne ya bayyana haka a lokacin da Kungiyar take rabawa Marayun Kayayyakin abinci da na Karamar Sallah Wanda ya gudana a nan jihar Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Mustapha Ali yace, Kungiyar tana gudanar da irin wannan tallafin ne,domin taimakawa Marayun Kungiyar don su ji dadin gudanar da rayuwarsu kamar kowa ta hanyar nuna farin cikinsu musamman a lokacin bukukuwan karamar Sallah dake tafe.

Shugaban Kungiyar ya kuma ce,Kungiyar masu safarar Shanu da dabbobi ta tallafawa masu karamin karfi na wannan Kungiya da kudaden da za su yi cefane gabannin Sallar dake karatowa.

Mustapha Ali ya bukaci Shugabanni da Gwamnatoci a matakai daban daban da su kasance masu tallafawa’ya’ya Kungiyoyi masu zaman Kansu da aka mutu ka bar su,kasancewar suna taka mahimmiyar rawa a lokacin da suke raye.

Shugaban ya bayyana cewa, za su ci gaba da taimakawa irin wadan nan marayu dominance su ji dadin gudanar da rayuwarsu kamar kowa.

Daga karshe yayi kira ga sauran’ya’yan Kungiyar da su kara jajircewa wajen baiwa Kungiyar cikakken hadin kai da goyan bayan da ya kamata don ganin Kungiyar ta kara bunkasa harkokin a dukkannin shiyoyinta dake fadin kasar nan.

Ibrahim sani gama

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Saukar karatun Al’qur’ani Dari 600

Next Post

Kungiyar yanmanja ta magantu gameda rashin shigowar baki kasuwar Galadima

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sakon Taya  murna ga Dan Alhaji Kabiru Sanda ta Samun Karuwar  ‘Da Daga Babale Sanda

Sakon Taya murna ga Dan Alhaji Kabiru Sanda ta Samun Karuwar ‘Da Daga Babale Sanda

May 20, 2025
Gwamna Kano Abba Kabir Yusuf:-  Ya Rantsar Da Sabon Kwamashin Tsaron Cikin Gida

Gwamna Kano Abba Kabir Yusuf:- Ya Rantsar Da Sabon Kwamashin Tsaron Cikin Gida

August 16, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media