• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar yanmanja ta magantu gameda rashin shigowar baki kasuwar Galadima

aksam by aksam
April 9, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ibrahim Sani Gama

Shugabancin Kungiyar Kasuwar Galadima ta bayyana rashin shigowar baki siyayyar manja da man gyada zuwa cikin Kasuwar Mai ta Galadima da matsin Rayuwar da Alumma suke ciki a halin yanzu.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaban Kungiyar Kasuwar Galadima Alh. Mustapha Shuibu Suleiman ne ya bayyana haka a lokacin da yake Zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake kasuwar.

Mustapha Shuibu Suleiman yace,Alumma da dama suna cikin kuncin rayuwa,amma duk da haka mutane sun yi iya kokarinsu wajen ganin sun taimakawa marasa karfi da tallafin kayayyakin Masarufi na yau da kullum.

Shugaban Kungiyar yace,Kungiyoyin kasuwanni a jihar Kano, Sun take muhimmiyar rawa wajen taimakawa ‘Ya’yan Kungiyarsu da basu da karfi a wannan watan na Ramadana,Kasancewar lokacin ne da Alumma suke bukatar agaji da tallafi daga gurin mawadata da Gwamnatoci a matakai daban daban.

Yace, Kungiyar Kasuwar Galadima ta taimakawa marasa karfi da dama a cikin wannan watan na Ramadana domin a jika musu makoshinsu da kuma, da Dada musu da iyalansu.

Shugaban ya bayyana cewa, Kungiyar masu Sana’ar siyar da mai manja da man gyada ta jihar Kano, ba za ta gajiya ba wajen taimakawa marasa karfi da samarwa Matasa ayyukan yi domin su kasance masu dogaro da kawunansu.

Mustapha Shuibu Suleiman, ya kuma yabawa Gwamnatin jihar Kano, bisa Namijin Kokarin da take yi na tallafawa masu karamin karfi da Abincin da za su Sahur da bude baki a wannan watan na Ramadana, Musamman duba da halin matsin Rayuwa da Talakawa suka samu Kansu a ciki a fadin jihar Kano da su Kansu masu hannu da Shuni dake tsakanin Alumma.

Bugu da kari Shugaban Kungiyar Kasuwar na Galadima yayi fatan Allah yasa ayi Bukukuwan Karamar Sallah lafiya tare yin Addu’oin samun zaman lafiya da bunkasar Tattalin Arzikin Kasuwanci a fadin jihar Kano da ma Kasa baki daya.

Ibrahim sani gama

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar masu safarar shanu tayi wani albishir ga Iyalan yankungiyar da suka rasu

Next Post

Kungiyar yancanji ta fadi raayin ta gameda saukar Dala bayan ta dawo………

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026

Understanding Casino Ethics: A Guide for Players at spincity casino

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media