• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar yanmanja ta magantu gameda rashin shigowar baki kasuwar Galadima

aksam by aksam
April 9, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ibrahim Sani Gama

Shugabancin Kungiyar Kasuwar Galadima ta bayyana rashin shigowar baki siyayyar manja da man gyada zuwa cikin Kasuwar Mai ta Galadima da matsin Rayuwar da Alumma suke ciki a halin yanzu.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban Kungiyar Kasuwar Galadima Alh. Mustapha Shuibu Suleiman ne ya bayyana haka a lokacin da yake Zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake kasuwar.

Mustapha Shuibu Suleiman yace,Alumma da dama suna cikin kuncin rayuwa,amma duk da haka mutane sun yi iya kokarinsu wajen ganin sun taimakawa marasa karfi da tallafin kayayyakin Masarufi na yau da kullum.

Shugaban Kungiyar yace,Kungiyoyin kasuwanni a jihar Kano, Sun take muhimmiyar rawa wajen taimakawa ‘Ya’yan Kungiyarsu da basu da karfi a wannan watan na Ramadana,Kasancewar lokacin ne da Alumma suke bukatar agaji da tallafi daga gurin mawadata da Gwamnatoci a matakai daban daban.

Yace, Kungiyar Kasuwar Galadima ta taimakawa marasa karfi da dama a cikin wannan watan na Ramadana domin a jika musu makoshinsu da kuma, da Dada musu da iyalansu.

Shugaban ya bayyana cewa, Kungiyar masu Sana’ar siyar da mai manja da man gyada ta jihar Kano, ba za ta gajiya ba wajen taimakawa marasa karfi da samarwa Matasa ayyukan yi domin su kasance masu dogaro da kawunansu.

Mustapha Shuibu Suleiman, ya kuma yabawa Gwamnatin jihar Kano, bisa Namijin Kokarin da take yi na tallafawa masu karamin karfi da Abincin da za su Sahur da bude baki a wannan watan na Ramadana, Musamman duba da halin matsin Rayuwa da Talakawa suka samu Kansu a ciki a fadin jihar Kano da su Kansu masu hannu da Shuni dake tsakanin Alumma.

Bugu da kari Shugaban Kungiyar Kasuwar na Galadima yayi fatan Allah yasa ayi Bukukuwan Karamar Sallah lafiya tare yin Addu’oin samun zaman lafiya da bunkasar Tattalin Arzikin Kasuwanci a fadin jihar Kano da ma Kasa baki daya.

Ibrahim sani gama

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar masu safarar shanu tayi wani albishir ga Iyalan yankungiyar da suka rasu

Next Post

Kungiyar yancanji ta fadi raayin ta gameda saukar Dala bayan ta dawo………

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yan sanda sun cafke wani pasto dake safarar kananan yara

Yan sanda sun cafke wani pasto dake safarar kananan yara

February 10, 2024
Majalisar wakilai ta nemi Tinubu ya dakatar da yarjejeniyar SAMOA da zata Ba shi damar samun Dala 150b

Majalisar wakilai ta nemi Tinubu ya dakatar da yarjejeniyar SAMOA da zata Ba shi damar samun Dala 150b

July 9, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media