Daga Hassan Umar Gwammaja
A daran jiya ne Allah Sub-bahanahu Wa’allah ya azurta daya daga cikin ‘ya ‘yan Marigaye Alhaji Kabiru Sanda, samun karuwar da namiji wanda anan take ya sayyamasa sunan marigayi Alhaji Kabiru Sanda,
A yan zo haka mahaifiyar ‘dan nan cikin kushin lafiya,
Muna fatan Allah ya rayya mai sunan Alhaji ya sa kuma mahaddacin Al’qur’anin amin summa amin.












