• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Neman saukin rayuwa, wani gwamna ya umarci Mutanen jihar sa su tashi da Azumi domin yin Addu’a ta musamman

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin Jihar Borno ta buƙaci al’ummar jihar su yi azumi a ranar Litinin 19 ga watan Fabrairu, domin neman sauƙin ubangiji dangane da tsadar kayan abinci da fashewar abubuwa a wasu manyan titunan jihar.

Gwamnan jihar Babagana Umara Zulum ne ya bayyana haka a wata hira da ya yi kafar yaɗa labaran jihar.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

“Ina magana da ku a yau cikin tsananin takaici, amma ina da yaƙinin cewa za mu iya magance matsalolin da ke addabar jiharmu”, na damu matuƙa da halin matsin rayuwa da al’ummar jiharmu ke fuskanta, musamman tsadar kayan abinci”, in ji Zulum.

Gwamnan ya ci gaba da cewa a gwamnatance suna ɗaukar matakan da suka dace don magance matsalar.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kasa da mako 1 sojoji sun kashe yan bindiga fiye da 250

Next Post

Kotu Ta Yi Umarnin Likitoci Su Duba Kwakwalwar Yar Tiktok Murja Ibrahim Kunya

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar kwastam ta ware ranakun gudanar da jarabawar CBT ga jami’an ta na faɗin Najeriya

Hukumar kwastam ta ware ranakun gudanar da jarabawar CBT ga jami’an ta na faɗin Najeriya

October 10, 2025
Sace Dalibain Makarantar Firamare Da Na Sakandare Su Mikanin 287 A  Garin Kuriga Dake Karamar Hukumar Chikun A  Jihar Kaduna Ya Jefa Iyayan Dalibain Cikin Wani Hali

Sace Dalibain Makarantar Firamare Da Na Sakandare Su Mikanin 287 A Garin Kuriga Dake Karamar Hukumar Chikun A Jihar Kaduna Ya Jefa Iyayan Dalibain Cikin Wani Hali

March 8, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media