• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

aksam by aksam
June 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
474
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Babban darekta a cibiya dakile yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC), Dakta Jide Idris, ya bayyana cewa suna duna yiwuwar saka dokar ta baci a kan cutar kwalara matukar annobar ta cigaba da mamaya a fadin kasa.

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Dakta Olajide ya bayyana hakan ne ranar Laraba yayin da yake gabatar da jawabi a wurin taro da wata kungiyar kwararru a bangaren lafiya ta shirya a Victoria Islanda da ke jihar Legas.

Wani Mai Gadi Ya Rasa Ransa Yayin Da Yake Raba Faɗa Tsakanin Wani Ɗan Achaɓa Da Wani Mutum.

Ya bayyana cewa yanzu haka suna jiran alkaluma na adadin mutanen da cutar ta kama daga wurin jami’ansu da suka tura domin tattara bayanai a kan yaduwar annobar.

“Idan alkaluma suka nuna cewa annobar ta kai wani mataki, to dole mu saka dokar ta baci a kan lamarin,” a cewar Dakta Olajide. Ya kara da cewa har yanzu suna jiran rahoto daga tawagar kwararru da ke gudanar da bincike.

Tuni rahotanni suka bayyana cewa annobar cutar kwalara mai haddasa amai da gudawa ta bulla a jihohi 30 na Najeriya, lamarin da yasa hukumar lafiya ta duniya (WHO) da sauran takwarorinta suka kira wani taron gaggawa a Legas ranar Talata.

A wani rahoto na baya bayan nan da NCDC ta fitar, ta ce an samu rahoton samun mutum 1,141 da suka kamu da cutar Kwalara tare da tabbatar da kamuwar mutum 65 da mutuwar mutane 30 bayan bullar annobar a kananan hukumomi 96 a jihohi 36.

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

Next Post

Tsananin Zafi Ya Halaka Ɗaruruwan Alhazai A Hajjin Bana A Saudiyya

aksam

aksam

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

May 17, 2026
Yadda NCDC ta dukufa domin gano cutar da ke yadu wa a jihar Arewa

Yadda NCDC ta dukufa domin gano cutar da ke yadu wa a jihar Arewa

April 18, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media