• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

aksam by aksam
June 20, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Babban darekta a cibiya dakile yaduwar cututtuka a Najeriya (NCDC), Dakta Jide Idris, ya bayyana cewa suna duna yiwuwar saka dokar ta baci a kan cutar kwalara matukar annobar ta cigaba da mamaya a fadin kasa.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Dakta Olajide ya bayyana hakan ne ranar Laraba yayin da yake gabatar da jawabi a wurin taro da wata kungiyar kwararru a bangaren lafiya ta shirya a Victoria Islanda da ke jihar Legas.

Wani Mai Gadi Ya Rasa Ransa Yayin Da Yake Raba Faɗa Tsakanin Wani Ɗan Achaɓa Da Wani Mutum.

Ya bayyana cewa yanzu haka suna jiran alkaluma na adadin mutanen da cutar ta kama daga wurin jami’ansu da suka tura domin tattara bayanai a kan yaduwar annobar.

“Idan alkaluma suka nuna cewa annobar ta kai wani mataki, to dole mu saka dokar ta baci a kan lamarin,” a cewar Dakta Olajide. Ya kara da cewa har yanzu suna jiran rahoto daga tawagar kwararru da ke gudanar da bincike.

Tuni rahotanni suka bayyana cewa annobar cutar kwalara mai haddasa amai da gudawa ta bulla a jihohi 30 na Najeriya, lamarin da yasa hukumar lafiya ta duniya (WHO) da sauran takwarorinta suka kira wani taron gaggawa a Legas ranar Talata.

A wani rahoto na baya bayan nan da NCDC ta fitar, ta ce an samu rahoton samun mutum 1,141 da suka kamu da cutar Kwalara tare da tabbatar da kamuwar mutum 65 da mutuwar mutane 30 bayan bullar annobar a kananan hukumomi 96 a jihohi 36.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan basu dama yankasuwar IBB sun dabbaka umarnin gwamnan kano Abba Kabir

Next Post

Muna Duba Yiwuwar Saka Dokar Ta Baci A Kan Barkewar Annobar Kwalara – Hukumar NCDC

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Jerin wasu Masallatai da lokutan da za su gabatar da Sallar Idi

Jerin wasu Masallatai da lokutan da za su gabatar da Sallar Idi

May 27, 2026
Dalilan yan Majalisun tarayya 109 na sadaukar da albashin su ga mutanen Tudun Biri

Dalilan yan Majalisun tarayya 109 na sadaukar da albashin su ga mutanen Tudun Biri

December 11, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media