DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Sa’ad Abubakar III ya sanar da ganin watan Ramadana a Najeriya, inda ya ayyana gobe Litinin 11-03-2024 a matsayin ranar 1 ga Ramadan.
Allah ka sada mu dukkanin alkhairan da ke cikin wannan watan, mara sa ƙarfi a cikinmu, Allah maɗaukakin sarki ya hore ma kowa ya sa mu cikin waɗanda za a ƴanta a cikin wannan watan Allahumma Amin.











