• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Muna bukatar tallafin Gwamnatoci domin habaka kasuwanci a jihar kano dama kasa baki daya: Shugabancin kasuwar Mazan kwarai

aksam by aksam
July 29, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
476
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar masu kasuwancin kayayyaki Sawa ta mazan kwarai dake kasuwar Kantin kwari anan Kano ta bukaci hukumomi da Gwamnatoci a matakai daban _daban da su tallafawa Kananan yankasuwar  domin habaka kasuwancinsu.

Shugaban Kungiyar Alh Usman Sulaiman ne ya bukaci hakan a lokacin da yake zantawa da Manama labarai a ofishin Kungiyar dake kasuwar Kantin kwari.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Shugaban Kungiyar yace akwai bukatar Gwamnatocin su waiwayi Kungiyar musamman Gwamnatin jihar Kano, Yadda take ta aikace -aikace a ciki da wajen jihar Kano,Inda yace yakamata Gwamnatin ta yi duba na tsanaki dangane da kungiyoyin da suke bata gudunmawa a harkokin shugabanci Wanda Kungiyar masu tebura ta mazan kwarai na daya daga cikin kungiyoyin da suke bata hadin Kai a kodayaushe ba tare da ta sani ba.

Usman Sulaiman yace lokaci yayi da Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Injiniya Abba Kabir Yusuf za ta tallafawa Kananan yankasuwar da jarin da za su habaka kasuwancinsu domin su ma su sharbi Roman Dimakaradiyya a matsayinsu na asalin Yan jihar Kano.

Shugaban Kungiyar ya kuma bayyana cewar, Kungiyar masu kasuwancin kayayyaki Sawa ta Yan tebura ta yi mutukar ba da gagarumar gudunmawa wajen kafa wannan Gwamnati a lokacin da wasu suka gujeta, a Don haka Kungiyar take Kira ga Gwamnan da babbar Maurya da ya tuna da Kungiyar ‘yantebura ta mazan kwarai dake kasuwar Kantin kwari.

Haka zalika Kungiyar mazan kwarai tana tattarawa Gwamnatin kudaden haraji ta hanyar wayarwa da ‘ya’yanta Kai dangane da kudaden Wanda da sune Gwamnatin take gudanar da ayyukan ci gaba domin alumna su amfana.

Shugaban Kungiyar yace Kungiyar tana taimakawa ‘ya’yanta a duk lokacin da ta ga wani danta ya Shiga wani halin matsin rayuwa Wanda wannan tana yinsa ne ta hanyar yin karo-karo daga manbobinta,saboda hakan ne Kungiyar take bukatar Gwamnatocin su kawo ta su gudunmawar domin ganin ta tallafawa Kananan yankasuwa da Basu da jarin da za su juya su yi kasuwancinsu.

Daga karshe Shugaban Kungiyar ya shawarci yankungiyar da su ci gaba da baiwa Gwamnatin jihar Kano da Kungiyar cikakken hadin Kan daya kamata domin ciyar da alumma da kasuwancinsu da ma ita kanta jihar Kanon gaba.

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gasa ce ta sa farashin kayaiyaki ya ke sauka a kasuwanni: Alh. Jamilu mai shinkafa Singer

Next Post

An bukaci yan kasuwa su zuba jari a hukuma habaka kasuwanci ta jihar Yobe domin cin amfani

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babban Mai Shari’a Na Kasa  Olukayode Ariwoola Ya Yi Ritaya A Matsayin Alkalan Alkalan Najeriya Bayan Cika Shekarun Aiki Na Shekara 70

Babban Mai Shari’a Na Kasa Olukayode Ariwoola Ya Yi Ritaya A Matsayin Alkalan Alkalan Najeriya Bayan Cika Shekarun Aiki Na Shekara 70

August 22, 2024
Gwamnatin Jihar Kano ta Rufe Asusun Ma’aikatun ta

Bayan sauke wasu mukarraban sa, Gwamnan Kano ya nada manyan Malamai 46 a majalisar Shura.

December 13, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media