• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gasa ce ta sa farashin kayaiyaki ya ke sauka a kasuwanni: Alh. Jamilu mai shinkafa Singer

aksam by aksam
July 28, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An bukaci gwamnatin tarayya da ta jihohi da su matsa kaimi kwarai wajan bunkasa harkokin kasuwanci a kasar nan.

Bukatar hakan ya fito ne ta bakin shugaban matasan yan kasuwa masu faleti na kasuwar Singer dake birnin kano Alh. Jamilu mai shinkafa gida Alhaji Hamisu Rabiu Jingau.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Alh. Jamilu ya ce idan aka kwatanta kasuwancin wannan shekara da na shekarar da ta wuce a kwai nakasu na rashin ciniki duk da kayayyakin suna samun raguwar farashi wanda hakan yana da nasaba da rashin kudade a hannuwan mutane.

Kazalika ya bukaci kamfanoni da su kasance masu kimanta kanan yan kasuwa masu karamin jari inda a wasu lokutan idan daukaka ta zo wa kamfani sai yayi watsi da karamin dan kasuwar da yai ta wahala da kayan sa tun kafin ya yi karfi.

Daga karshe ya ja hankalin yan kasuwa da su kasance masu tsaida addini musamman kan kasuwancin su wajan sauka da tshin kayayyaki.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnnatin Kano ta kafa kwamatin Mutane bakwai domin gano gaskiyar karbar belin dilan kwaya da kwamishina yayi

Next Post

Muna bukatar tallafin Gwamnatoci domin habaka kasuwanci a jihar kano dama kasa baki daya: Shugabancin kasuwar Mazan kwarai

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda shugaban kasar China ya kausasa kalamai kan masu tunanin cin hanci a kasar

Yadda shugaban kasar China ya kausasa kalamai kan masu tunanin cin hanci a kasar

January 8, 2024
Gwamnatin Tarayya Ta Amince A Kori Ma’aikata Masu Takardar Karatun Bogi Daga Kasar Benin Da Togo

Gwamnatin Tarayya Ta Amince A Kori Ma’aikata Masu Takardar Karatun Bogi Daga Kasar Benin Da Togo

August 24, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media