• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar matuka Akorikura ta magantu kan wani muhimmin lamari tsakaninta da gwamnati

aksam by aksam
April 6, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka motocin haya na Akorikura ta Kasa reshen railway dake Murtala Mohd way a nan jihar Kano,ta jaddada Kudirinta na ci gaba da baiwa Gwamnati cikakken hadin kai wajen ganin an kara bunkasa harkokin Sufuri a fadin jihar nan.

Shugaban Kungiyar Alh. Abubakar Daniya Bala ne ya jaddada hakan a lokacin da yake Zantawa da Manema labarai a ofishinsa dake titin Murtala Mohammed way.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaban yace,za su baiwa Gwamnatin da Ma’aikatar Sufuri goyan bayan da suka kamata na cimma burin Gwamnatin na bunkasar tattalin arzkin Sufuri na jihar kano da kasa baki daya.

Abubakar Daniya ya bayyana cewa, rashin gurin zama na din_din_din ne babbar matsalar Kungiyoyin Direbobi da dama a jihar nan, Sakamakon Makudan kudade da fargaba da ‘Ya’yan Kungiyoyin suke fuskanta.

Shugaban yace,a don haka, Kungiyar Matuka motocin Akorikura ta kasa dake railway, a shirye take domin komawa Kasuwar Dangwauro don yin Sana’a duba da rashin wurin tsayawa na din_din_din.

Shugaban Kungiyar yace,Kofar Kungiyarsa a bude take wajen komawa Sabuwar Kasuwar Dangwauro domin kara inganta yankin ta fannoni da dama da suka kamata,Musamman wajen janyo baki da bunkasa martabar wuri Wanda da zarar an Samar da tashar motocin haya a ciki.

Shugaban ya bayyana cewa, ‘Ya’yan Kungiyar Matuka motocin haya na Akorikura ta kasa dake railway, Mutane ne masu biyayya da bin umarnin Gwamnati da na Uwar Kungiya da sauran Mahukunta yadda ya kamata.

Daniya Bala yace,ba za su gajiya ba,wajen kiraye_kiraye ga Gwamnati domin samarwa Kungiyar Matuka motocin haya na Akorikura ta kasa dake railway wajen tsayawa na din _din__din ba.

Ibrahim sani gama pyramid radio.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaba Tinubu Zai Bar Abuja A Gobe Lahadi Zuwa Legas Don Yin Bikin Karamar Sallah

Next Post

Sanatan APC ya caccaki Tinibu akan wasu dalilai masu muhimmanci

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ministan Harkokin Cikin Gida Ya Umarci NIS Ta Soke Fasfo Na Masu Yin Watsi da Ƙasar Najeriya

Ministan Harkokin Cikin Gida Ya Umarci NIS Ta Soke Fasfo Na Masu Yin Watsi da Ƙasar Najeriya

April 11, 2026
Amurka ta yi Barazanar Kai Hari Kan Ƙasar Da Ta Samu Tana Temakawa Iran

Amurka ta yi Barazanar Kai Hari Kan Ƙasar Da Ta Samu Tana Temakawa Iran

August 20, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media