• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Amurka ta yi Barazanar Kai Hari Kan Ƙasar Da Ta Samu Tana Temakawa Iran

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
August 20, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DA DUMI-DUMINSU: Duk Kasar Da Muka Samu Tana Temakawa Iran Sai Ta Dandana Kudarta” a Cewar Donald trump

Trump Ya Yi Gargadi Ga Ƙasashen Da Ke Taimakawa Iran
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi gargaɗi cewa duk wata ƙasa da za ta ci gaba da taimaka wa Iran ta fuskar kuɗi, kasuwanci ko wasu hanyoyin tallafi za ta fuskanci mummunan hukuncin tattalin arziki.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Trump ya ce Amurka za ta ƙaddamar da wani gagarumin yaƙin tattalin arziki da ware Iran daga duniya, yana mai kiransa “Economic D-Day”. Ya kuma yi barazanar ɗaukar tsauraran matakai kan ƙasashe ko kamfanonin da za su bai wa Iran wata hanya ta ci gaba da samun kuɗaɗe ko kasuwanci.

Sai dai Trump bai bayyana takamaiman ƙasashen da za a hukunta ba, kuma bai fayyace irin matakan da za a ɗauka ba.

Rahotanni sun ce wannan mataki na zuwa ne yayin da rikicin Amurka da Iran ke ƙara tsananta, musamman kan batun Mashigar Hormuz da harkokin fitar da man fetur na Iran.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

DA ƊUMI-ƊUMI: Putin Ya Ce Musulunci Addini Ne Na Zaman Lafiya, Ya Yi Allah-wadai Da Alaƙanta Shi Da Ta’addanci

Next Post

DSS Ta Kama Matashi Da Ke Sojan Gona Da Hukumar

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

The Evolution of Online Slots: Navigating Payout Opportunities in a Dynamic Industry

April 23, 2025
Sabon Mai Baiwa Gwamnan Kano Shawara Kan Ayyuka, Injiniya Ahmad Ishaq Bunkure Ya Rasu, Kwana Daya Da Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Rantsar Da Shi a Gidan Gwamnati.

Gwamnan Jihar Kano Ya Bayyana Hakan ne A Yayin Wani Taron Manema Labarai Da Ya Gudanar a Gidan Gwamnatin Kano

January 23, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media