• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Direbobi ta Jihar Kano reshen kofar Wambai ta aika muhimmin sako ga Gwamnatin Kano

aksam by aksam
August 30, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka motocin haya ta kasa reshen jihar Kano dake tashar kofar wambai ta bukaci Gwamnatin jihar Kano da ta Samar da kwamatin Kar ta kwana da zai rika bibiyar tashoshin motocin da suke daukar fasinjoji ba bisa kaidaba.

Shugaban Kungiyar tashar motoci ta kofar wambai Alh Salisu sani yau gareka ne ya bukaci hakan a lokacin da yake zantawa da Manama labarai a ofishin Kungiyar dake tashar kofar wambai

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

Alh Salisu sani yace daukar fasinjoji a bakin titina na kawowa harkokin sufuri tasgaro Wanda hakan yana Hana bangaren sufuri habaka kamar sauran jihohi, Inda yace, akwai bukatar Gwamnati ta dauki matakan da za su kawo karshe wannan matsala wadda ta dade tana ciwa masu sana’ar sufuri tuwo a kwarya.

Shugaban Kungiyar ya Kuma jaddada aniyar Kungiyar tashar motoci ta kofar wambai na ci gaba da baiwa Gwamnatin jihar Kano goyan baya a akodaushe domin Samar da sabbin tsare tsare da abubuwan da za su Kara habaka harkokin sufuri na jihar Kano.

Alh Salisu sani yace kamar Yadda jihar Kano ta yi suna a bangaren kasuwanci, za ta yi shura a bangaren harkokin sufuri idon har aka samu sauye sauye musamman ta bangaren bin dokokin da Gwamnati da hukumomin dake lura da fannin sufuri suka sanya da kungiyoyin sufuri.

Salisu sani ya shawarci direbobin matuka motocin haya na jihar Kano da kasance masu bin dokokin da aka sanya na Shiga cikin tashoshin motoci domin kaucewa zurarewar kudaden Gwamnati Wanda da sune Gwamnatin take samun damar gudanar da ayyukan ci gaba a fadin jihar Kano.

Daga karshe Shugaban Kungiyar yace Kungiyar tashar motoci ta kofar wambai a shirye take domin ci gaba da habaka muradun Gwamnatin jihar Kano na tabbatar da ci gaba da samarwa matasa ayyukan yi domin dakile shaye shayen muggwan kwayoyi da kwacen wayoyin alumma da sauran munanan dabi’u.

Haka zalika yayi Kira ga dukkannin ‘ya’yan Kungiyarsa da su ci gaba da baiwa Kungiyar goyan bayan da suka kamata domin ciyar da alummar da Kungiyar matuka motocin haya ta kasa reshen jihar Kano gaba.

Ibrahim sani Gama radio Nigeria pyramid

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Trump ke fuskantar caccaka daga Lauyoyi a Amurka bayan korar shugabar hukumar lafiya ta ƙasar

Next Post

An Ba Ma’aikatan VOA Sama Da 500 Takardar Sallama Daga Aiki

aksam

aksam

RelatedPosts

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo
Uncategorized

Halifatul Akabar Sheikh Ahmad Abdullah Mai Kano Jallo Ya Halarci Mulundin Garin Zangon Nkawkawo

by aksam
September 5, 2026
Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi  Annabi Muhammadu SWA  A Garin Nkawkawo
Uncategorized

Irin Yadda Aka Gudanar Da Zagayen Mauludn Tunawa Ga Ranar Da Aka Haifi Annabi Muhammadu SWA A Garin Nkawkawo

by aksam
September 1, 2026
Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka
Uncategorized

Kasar Ghana Ta Bayyana Shirinta Na ƙara Samar Da Wutar Lantarki Domin Sayarwa Najeriya Da Sauran ƙasashen Yammacin Afirka

by aksam
August 26, 2026
Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano
Uncategorized

Hukumar Kashe Gobara Ta Jihar Kano Ta Dakile Wata Gobara A Rano

by aksam
August 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

April 11, 2026
Yanzu Haka Kungiyar Direbobi Masu Dakon Man Fetur Ta Kasa (NARTO) Ta Sanar Da Janye Yajin Aikin Gama-Gari Da Ta Soma Daga Jiya Litinin 19

Yanzu Haka Kungiyar Direbobi Masu Dakon Man Fetur Ta Kasa (NARTO) Ta Sanar Da Janye Yajin Aikin Gama-Gari Da Ta Soma Daga Jiya Litinin 19

February 20, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

August 29, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media