• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar ƙananan Yan kasuwa ta kwantar dinga ta jadda Goyon baya ga jagoran kwankwasiyya na ƙasa.

aksam by aksam
January 31, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kungiyar matsakaitan yankasuwar kwanar singa Alh sammani gama mai nasibi ya bayyana cewar, har yanzu suna tare da Shugaban kungiyar Darikar Kwankwasiyya na Duniya Dr Rabiu Musa kwankwaso a cikin jamiyyar NNPP duk da cewar wasu mutanen sun fice daga cikin jamiyyar.

Alh Sammani gama ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a nan jihar Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Sammani gama mai nasibi ya ce, ficewar wasu mutane ba zai basu tsaro wajen gujewa Dr. Rabiu Musa kwankwaso ba, sai ma kwarin gwiwa da suka karawa sauran alummar da suka rage a cikin jamiyyar ta NNPP.

Matashin Dankasuwar yayi kira ga ‘ya’yan jamiyyar NNPP da su kwantar da hankulansu wajen hada kansu guri guda tare da tunkarar matsalolin da za su Kara kawo daidaito a tsakanin junansu,maimakon tunanin wane da wane sun fice daga cikin jamiyyar.

Yace akwai managartan tsare tsare da jamiyyar NNPP take kokarin tankadar domin Samar da da kyakyawan shugabancin da zai ciyar da alummar jihar Kano gaba, musamman a wannan lokacin da jama’ar jihar Kano da na kasa suke Neman mafita.

Daga karshe yana hakurtar da alummar Kano dangane da abin daya faru tsakanin injiniya Abba Kabir Yusuf da madugun Darikar Kwankwasiyya na Duniya Dr Rabiu Musa kwankwaso.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jam’iyya APC Ta Karyata Sahihancin Katin da Ake Dangantawa Da Bello Turji

Next Post

Kungiyar Direbobi ta koka da ƙarancin wuraren Lodi a birnin Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Ƴan Najeriya Sama da Miliyan 1.9 Ne Su Ka Nemi Aikin Immigration da Fire Service A Ƙasa da Wata Ɗaya

Ƴan Najeriya Sama da Miliyan 1.9 Ne Su Ka Nemi Aikin Immigration da Fire Service A Ƙasa da Wata Ɗaya

August 11, 2025
Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

Kungiyar masu sayar da kayayyakin sawa ta mazan kwarai ta yaba da aikace-aikacen gwamnan kano

August 1, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media