• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar ƙananan Yan kasuwa ta kwantar dinga ta jadda Goyon baya ga jagoran kwankwasiyya na ƙasa.

aksam by aksam
January 31, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kungiyar matsakaitan yankasuwar kwanar singa Alh sammani gama mai nasibi ya bayyana cewar, har yanzu suna tare da Shugaban kungiyar Darikar Kwankwasiyya na Duniya Dr Rabiu Musa kwankwaso a cikin jamiyyar NNPP duk da cewar wasu mutanen sun fice daga cikin jamiyyar.

Alh Sammani gama ya bayyana haka ne a lokacin da yake zantawa da manema labarai a nan jihar Kano.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Sammani gama mai nasibi ya ce, ficewar wasu mutane ba zai basu tsaro wajen gujewa Dr. Rabiu Musa kwankwaso ba, sai ma kwarin gwiwa da suka karawa sauran alummar da suka rage a cikin jamiyyar ta NNPP.

Matashin Dankasuwar yayi kira ga ‘ya’yan jamiyyar NNPP da su kwantar da hankulansu wajen hada kansu guri guda tare da tunkarar matsalolin da za su Kara kawo daidaito a tsakanin junansu,maimakon tunanin wane da wane sun fice daga cikin jamiyyar.

Yace akwai managartan tsare tsare da jamiyyar NNPP take kokarin tankadar domin Samar da da kyakyawan shugabancin da zai ciyar da alummar jihar Kano gaba, musamman a wannan lokacin da jama’ar jihar Kano da na kasa suke Neman mafita.

Daga karshe yana hakurtar da alummar Kano dangane da abin daya faru tsakanin injiniya Abba Kabir Yusuf da madugun Darikar Kwankwasiyya na Duniya Dr Rabiu Musa kwankwaso.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jam’iyya APC Ta Karyata Sahihancin Katin da Ake Dangantawa Da Bello Turji

Next Post

Kungiyar Direbobi ta koka da ƙarancin wuraren Lodi a birnin Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Thousands Of Lovers Will Be On Their Way To Celebrate The Maulid  Of Sheikh Ahmad Tijjani (Rta) In The Land Of The Ocean ln Prang

Thousands Of Lovers Will Be On Their Way To Celebrate The Maulid Of Sheikh Ahmad Tijjani (Rta) In The Land Of The Ocean ln Prang

July 25, 2026

Benefits of Choosing luckybarry casino for Online Gambling

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media