• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Direbobi ta koka da ƙarancin wuraren Lodi a birnin Kano

aksam by aksam
January 31, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar matuka motocin haya ta kasa reshen jihar Kano tana ci gaba da yin kiraye kirayen ga Gwamnati kan ta kai musu daukin gaggawa saboda yadda tashar ta yi musu kadan .

Mataimakin shugaban kungiyar Alh Samaila sale greedy ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a nan jihar Kano.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaban kungiyar yace yanzu haka Tashar tayi musu kadan a don haka suke ta yin kira ga Gwamnatin tayi duk maiyiyuwa domin fitar da ‘ya’yan kungiyar daga cikin halin matsin rayuwar da suka samu kansu a ciki.

Idon ba’a manta ba, kungiyar tashar Mal. Kato ta baiwa Gwamnatoci da dama hadin Kai yadda ya kamata,amma yanzu lamarin Bata sauya zani ba.
Kungiyar ta bukaci Wadanda suke da ruwa da tsaki akan tashar Malam kato, da su kawo mata daukin gaggawa dubu da alummar da suke cin abincinta.

 

https://hausa.aksammedia.com.ng/wp-content/uploads/2026/01/VID-20260131-WA0039.mp4

 

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kungiyar ƙananan Yan kasuwa ta kwantar dinga ta jadda Goyon baya ga jagoran kwankwasiyya na ƙasa.

Next Post

Ministan Kuɗi Kuma Ministan Haɗa-hadar Tattalin Arziki na Najeriya, Wale Edun, Ya Yi Kira Da a Sake Fasalta Tsarin Tattalin Arzikin Duniya Gaba Daya

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kashi Bakwai Cikin Dari Na Kudin Sayen Makamai Kacal Aka Damka Wa Sojoji A 2025 :— Rahotanni

Kashi Bakwai Cikin Dari Na Kudin Sayen Makamai Kacal Aka Damka Wa Sojoji A 2025 :— Rahotanni

April 20, 2026
Bayan kai hari garin Kahutu Yan bindiga sun yi garkuwa da mahaifiyar Rarara

Fitaccen mawakin siyasa Rarara Ya Nêmi afuwar Yan Arewa 

July 30, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media