• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah

aksam by aksam
May 11, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home KETARE
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin

Yayin Da Wa’adin Da Shugaban Trump Ya Baiwa Iran Na Sake Bude Mashigin Hormuz Ke Gabatowa, Rahotannin Sun ce Magoya Bayan Gwamnatin Iran Sun Fantsama Kan Tituna Tare Da Yin Tattaki A Wasu Tashoshin Wutar Lantarki

A Yayin Da Babbar Sallah Ke Kara ƙaratowa, ’Yan Kasuwar Dabbobi Sun Bayyana Fargaba Game Da Yiwuwar Farashin Ragunan Layya Da Sauran Dabbobi Zai Yi Tashi Gwauron A Najeriya

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta dakatar da fitar da dabbobi zuwa ƙasashen waje domin dakile hauhawar farashi a kasuwannin cikin gida gabanin Sallah Layya.

Ma’aikatar Kasuwanci ta ƙasar ce ta sanar da hakan, tana mai cewa matakin zai taimaka wajen ganin an samu isassun dabbobi a kasuwa lokacin bukin Sallah Eid al-Adha da ake sa ran gudanarwa a farkon watan Yuni.

Gwamnonin Arewa Da Sarakunan yankin Sun Amince Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi

Ministan Kasuwanci, Abdoulaye Seydou, ya ce an hana fitar da shanu, tumaki, awaki da rakuma zuwa waje, musamman zuwa ƙasashe makwabta irin su Najeriya da Cote d’Ivoire.

Ya ce jami’an tsaro sun samu umarnin sa ido tare da ɗaukar mataki kan duk wanda ya karya wannan doka.

Rahotanni sun nuna cewa ƙungiyoyin masu tada ƙayar baya a Nijar da yankin Sahel suna amfani da satar dabbobi a matsayin hanya ta samun kuɗin shiga.

Wasu daga cikin dabbobin suna sayar da su a cikin gida, wasu kuma ana fitar da su waje domin taimakawa ayyukansu.

Lamarin satar dabbobi ya sa makiyaya da dama suka bar kauyukansu, lamarin da ke haddasa ƙarancin dabbobi a kasuwa da kuma ƙaruwa a farashi.

Nijar na ɗaya daga cikin ƙasashen da ke yawan fitar da dabbobi zuwa kasashen waje, kuma sama da kashi 90 cikin 100 na al’ummarta Musulmai ne da ke gudanar da layya a lokacin Sallah.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Inna lillahi wa Inna ilayhi raji’un!!!

Next Post

Rufe Gudaji Kazaure, Atiku ya zargi EFCC da take doka

aksam

aksam

RelatedPosts

Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin
KETARE

Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin

by aksam
May 14, 2026
Yayin Da Wa’adin Da Shugaban Trump Ya Baiwa Iran Na Sake Bude Mashigin Hormuz Ke Gabatowa, Rahotannin Sun ce Magoya Bayan Gwamnatin Iran Sun Fantsama Kan Tituna Tare Da Yin Tattaki A Wasu Tashoshin Wutar Lantarki
KETARE

Yayin Da Wa’adin Da Shugaban Trump Ya Baiwa Iran Na Sake Bude Mashigin Hormuz Ke Gabatowa, Rahotannin Sun ce Magoya Bayan Gwamnatin Iran Sun Fantsama Kan Tituna Tare Da Yin Tattaki A Wasu Tashoshin Wutar Lantarki

by aksam
April 7, 2026
Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah
KETARE

A Yayin Da Babbar Sallah Ke Kara ƙaratowa, ’Yan Kasuwar Dabbobi Sun Bayyana Fargaba Game Da Yiwuwar Farashin Ragunan Layya Da Sauran Dabbobi Zai Yi Tashi Gwauron A Najeriya

by aksam
May 18, 2025
Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar
KETARE

Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar

by aksam
September 15, 2024

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda wasu dalibai ke darawa bayan da Dan majalisar wakilai, A I kofa ya cika musu alkawari

Yadda wasu dalibai ke darawa bayan da Dan majalisar wakilai, A I kofa ya cika musu alkawari

November 26, 2023
Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

Hukumar REA ta magantu gameda zargin cin hanci da aka yi mata

October 26, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media