• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yayin Da Wa’adin Da Shugaban Trump Ya Baiwa Iran Na Sake Bude Mashigin Hormuz Ke Gabatowa, Rahotannin Sun ce Magoya Bayan Gwamnatin Iran Sun Fantsama Kan Tituna Tare Da Yin Tattaki A Wasu Tashoshin Wutar Lantarki

aksam by aksam
April 7, 2026
Reading Time: 2 mins read
0
Home KETARE
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

A Yayin Da Babbar Sallah Ke Kara ƙaratowa, ’Yan Kasuwar Dabbobi Sun Bayyana Fargaba Game Da Yiwuwar Farashin Ragunan Layya Da Sauran Dabbobi Zai Yi Tashi Gwauron A Najeriya

Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah

Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar

     
Daga: Hassan Umar Gwammaja

Gidan talabijin na kasar Iran, ya watsa wasu faifan bidiyo na magoya bayan gwamnati rike da tutar Jamhuriyar MUSULUNCHI ta Iran.

Wasu hotunan kuma na nuna magoya bayan gwamnati a kusa da tashoshin wutar lantarki na Iran.

Ƴan Iran su na bani mamaki yadda mu ke musu ruwan bama-bamai amma su na cewa a ƙaro – Trump

Kafofin yada labarai a Iran sun ce mutanen sun taru a gaban tashoshin wutar lantarki na Neka, Mashhad, da Tabriz da dai sauransu.

Da ma Trump ya ce zai kai hari kan cibiyoyin makamashin Iran tare da shafe tarihinta, idan ƙasar ba ta buɗe mashigin Hormuz ba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Pakistan ta soki farmakin da Iran ta Kai kan cibiyoyin makamashin Saudi Arabia

Next Post

Governor Yusuf Vows to End Water Scarcity, Inspects Treatment Plants

aksam

aksam

RelatedPosts

Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah
KETARE

A Yayin Da Babbar Sallah Ke Kara ƙaratowa, ’Yan Kasuwar Dabbobi Sun Bayyana Fargaba Game Da Yiwuwar Farashin Ragunan Layya Da Sauran Dabbobi Zai Yi Tashi Gwauron A Najeriya

by aksam
May 18, 2025
Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah
KETARE

Kasar Nijar Ta Dakatar Da Fitar Da Dabbobi Zuwa Ƙetare Gabanin Sallah

by aksam
May 11, 2025
Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar
KETARE

Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar

by aksam
September 15, 2024
Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu Zai Bar Kasa Zuwa Kasar Faransa
KETARE

Shugaban Najeriya Bola Ahmad Tinubu Zai Bar Kasa Zuwa Kasar Faransa

by aksam
August 18, 2024

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kuskuren yanke hukunci, Amurka zata biya diyyar Dala miliyan 14 ga wani mutum

Kuskuren yanke hukunci, Amurka zata biya diyyar Dala miliyan 14 ga wani mutum

February 16, 2024
At the 2-Day Online Media Retreat in Dutse, Jigawa State.

At the 2-Day Online Media Retreat in Dutse, Jigawa State.

January 16, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media