Daga Hassan Umar Gwammaja
Allah ya yi wa Malam Usama rasuwa mazaunin Unguwar Chediyar Kuda dake cikin birnin Kano, ya rasuwa ya bar ‘ya ‘ya da jikoke da dama
Allah Subhanahu wata’allah ya gafartawa malam, ya amfani bayansa ya kuma sayya shi a Aljanna amin summa amin.

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.
The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.