Daga Hassan Umar Gwammaja
A madadin mahukuntan kamfanin jaridar Aksam Media muna mika sakon ta’aziyyarmu ga ‘yan uwa da ‘ya ‘yan marigayi Alhaji Kabiru Sanda da muka yi dafatan Allah Subhanahu wata’allah ya jadadda rahama a gareshi allahumma amin summa amin.









