• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli yadda wasu masu garkuwa da mutane suka hadu da ajalin su a kokarin sace wasu mutane

Sy lawan by Sy lawan
January 26, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wasu miyagun ƴan bindiga 3 da suka kware wajen garkuwa da mutane sun baƙunci lahira.

Lamarin ya faru ne a jihar Adamawa da ke shiyyar Arewa maso Gabashin Najeriya.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Jaridar The Nation ta bankado cewa dakarun ƴan sanda ne suka sheƙe su a wani samame da suka kai tare da taimakon mafarauta ƴan sa’kai.

Yayin wannan samame da jami’an tsaron suka fita, sun yi nasarar ceto mutum biyu da ƴan bindigan suka yi garkuwa da su, Daily Post ta ruwaito.

Jami’in hulɗa da jama’a na rundunar ƴan sandan jihar Adamawa, SP Suleiman Nguroje, ne ya tabbatar da haka a wata sanarwa ranar Alhamis, 25 ga watan Janairu.

Ya ce ranar Laraba, 24 ga watan Janairu, 2024, ‘yan sanda suka ragargaji kungiyar miyagun a tsaunin Koma mai hade da garuruwan Kojoli da Karlahi na kananan hukumomin Jada da Fufore a Adamawa.

Yan sanda sun ceto mutum da aka sace Kakakin ƴan sandan ya ci gaba da cewa:

“Jiya Laraba, masu garkuwa suka kai hari a wani wurin kiwon shanu na Alhaji Jibo Karlahi inda suka tafi da Umar Jibo mai shekaru 18 da Idi Hassan mai shekaru 13 a duniya.

“Nan take rundunar ƴan sanda ta tashi tawagar ceto suka bi sawun maharan.

Daga ganin dakarunmu sai suka buɗe wuta aka fara musayar wuta. Sakamakon haka muka kashe 3 daga cikinsu.

“Amma sauran sun ari na kare ɗauke da raunukan harbin bindiga, abin farin cikin mun yi nasarar ceto mutum 2 da suka sato ba tare da an cutar da su ba.

” A cewarsa, wannan nasara na ɗaya daga cikin ƙoƙarin rundunar na magance aikata manyan laifuka da suka haɗa da garkuwa, satar shanu, fashi da sauransu a jihar.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kurakurai biyar da Tinibu ya gaza bayar da gamsar su ga Turakin Adamawa, Atiku Abubakar

Next Post

Rikicin kabilanci da Addini na kara kamari a jihar pilato

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan Jihar Akwa Ibom, Umo Eno Ya Bayayna Ficewarsa Daga Jam’iyyar PDP Tare Da Komawa APC

June 6, 2025

De evolutie van online kansspelen: kansen, regelgeving en technologische innovatie

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media