Tambayoyin Atiku Abubakar?
1. Gwamnatin tarayya ta karbo bashin nan?
2. Bashin ya shiga cikin tsarin kudin da aka amince a majalisar tarayya gwamnati ta karbo aro?
3. Su wanene da hannu wajen bashin, kuma wace rawa za su taka wajen biya?
4. Su menene sharudan bashin da kuma mai bada bashin, ka’idar biyan kudin, jingina da kuma ruwa?
5. A karshe, menene dalilin rajistar SPV a Bahama alhali an san danyen badakalar kasar da tashen da tayi wajen boye kazaman dukiyoyi?











