• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli yadda Shugaba Tinibu ya ciyo bashin 3.3b ya amince zai biya kusan ninki hudu

Sy lawan by Sy lawan
January 26, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Jagoran adawa kuma ‘dan takarar shugaban kasa  karo biyu, Atiku Abubakar, ya kalubalanci Bola Tinubu kan bashin NNPC na $3.3bn.

A wani dogon jawabi da ya yi a shafin sa na X, Alhaji Atiku Abubakar yace akwai bukatar ayi bayanin dalolin da aka aro domin a karfafa Naira

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

A jawabin da ya fitar a ranar Alhamis, Atiku Abubakar yace bashin yana dauke da ruwan 12%, kuma za a biya ne da danyen mai har na $12bn.

Wazirin Adamawa ya kuma jefawa gwamnatin tarayya kalubale kan dalilin amfani da SPV a kasar Bahamas da yace tana da kashi a gindinta.

Dan takaran na 2022 da 2023 yace abin mamakin shi ne har yanzu gwamnatin tarayya tayi gum game da lamarin, tun Agustan bara babu wani bayani.

“Idan jama’a sun samu bayani a kan bashin shi ne gajeren jawabin da NNPCL ta fitar.”

“Abin da ya fi rikitarwa a yarjejeniyar nan shi ne me zai jawo gwamnatin tarayya tayi rajistar kamfani a Bahamas alhali ta san badakalar kasar?”

A cewar Atiku, ana hako ganguna miliyan 1.38 ne duk rana a 2024, sai ga shi za ta rika cire ganguna 90, 000 duk rana domin a biya bashin.

Lissafin Atiku ya nuna za a bada ganguna miliyan 164.25 wanda darajarsu ya kai $12bn a farashin kasuwar yau domin biyan bashin $3.3bn.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Next Post

Kurakurai biyar da Tinibu ya gaza bayar da gamsar su ga Turakin Adamawa, Atiku Abubakar

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

INNALILLAHI WA’INAILAIHIN RAJU’UN, ALLAH YA YI WA AHMAD ISA KOKO RASUWA

INNALILLAHI WA’INAILAIHIN RAJU’UN, ALLAH YA YI WA AHMAD ISA KOKO RASUWA

September 19, 2024
Tsohon kwamandan hisbah ya magantu gameda aikin hajji da umara

Tsohon kwamandan hisbah ya magantu gameda aikin hajji da umara

October 24, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media