• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Sy lawan by Sy lawan
January 25, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya Abuja ta karyata rahoton fashewar wani bam a Maitama a jiya Laraba.

A binciken da rundunar ta gudanar ta gano cewa wata kwantenar karfen shara ce ta dauki zafi kana ta kama da wuta, lamarin da ya yi sanadiyar jikkatar wasu masu kwashe shara biyu, wadanda a halin yanzu suke asibitin Maitama suna samun kulawar likitoci.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

A sanarwar da rundunar ‘yan sanda ta fitar da ke dauke da sa hannun mai magana da yawunta Josephine Adeh ta ce ” tuni aka tura tawagar masu ba da agajin gaggawa da kuma sashen kawar da ababen fashewa don tantance lamarin.”

”Lamarin ya auku ne a ranar 24 ga watan Janairu da misalin karfe 11:45, kusa da wata bola a wajen harabar Ofishin Bureau of Public Enterprise da ke Maitama a Abuja ba bam ba ne,” a cewar sanarwar.

Rundunar ta bukaci al’umma su yi taka-tsan-tsan tare da kiyaye amfani da kwantenar shara ta karfe, a maimakon hakan ta ba da shawarar a dinga amfani da roba don zuba shara, don rage hatsarin zafin da karfe ke dauka.

Mai karatu maye tunaninka ace bam yana tashi a Cibiyar mulkin kasa?

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

A shirye muke wajen ganin kananan hukumomi sun dawo cikin hayyacinsu,

Next Post

Kalli yadda Shugaba Tinibu ya ciyo bashin 3.3b ya amince zai biya kusan ninki hudu

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Gurfanar Da Jami’an Civil Defence Uku a Gaban Kuliya Kan Zargin Kashe Abokin Aikinsu

An Gurfanar Da Jami’an Civil Defence Uku a Gaban Kuliya Kan Zargin Kashe Abokin Aikinsu

February 11, 2026
Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

Yaƙi, Amurkawa na tafka muhawara akan marawa Isra’ila Baya

June 18, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media