Daga Hassan Umar Gwammaja
Ya ce zai yi wahalar gaske Kwankwaso ya haɗa hannu da jam’iyyar APC domin samun nasarar shugaban kasa Bola Tinubu a babban zaɓen shekarar 2027
Buba Galadima ya kuma kara dace tuntune wasu mutane suke ta yada cewar Rabi’u Kwankwaso wai zai koma jam’iyyar APC in da yace wannan lamarin ba haka yake ba
Wannan dai na zuwa ne sa’ilin da ake ganin rashi jituwa ta yi tsami a tsakanin Jagoran Kwankwasiyyan da kuma jam’iyyar ta NNPP.












