• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ghana ta bude katafariyar matatar man fetur da China ta gina a kasar ta

Sy lawan by Sy lawan
January 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban kasar Ghana Nana Addo Dankwa Akufo-Addo, ya kaddamar da kashin farko na matatar mai da kamfanin kasar Sin ya gina a birnin Tema mai gabar ruwa dake a kudancin kasar.

Ana sa ran matatar ta Sentuo, wadda wani kamfanin kasar Sin mai zaman kansa ya gina, za ta samar da dubban guraben ayyukan yi bayan kammala kashi na 2 na aikin.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Da yake jawabi ga jama’ar da suka halarci kaddamarwar a jiya Jumma’a, shugaba Akufo-Addo ya ce, amincewa da gina matatar a kasar, ya bayyana burin Ghana na tabbatar da tsayawa da kafarta a bangaren makamashi a nan gaba. Ya kuma jaddada cewa, kafa matatar, wata alama ce ta dadaddiyar dangantakar dake tsakanin Ghana da kasar Sin.

Da yake jawabi, jakadan kasar Sin a Ghana Lu Kun, ya bayyana cewa, kaddamar da matatar ta nuna kudurin ‘yan kasuwar kasar Sin na ci gaba da zuba jari a Ghana domin bunkasa tattalin arzikin kasar, yana mai nanata cewa, Sin da Ghana sun raya dangantaka mai karfi kuma ta kut-da-kut a tsakaninsu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kasar China ta fara wasu kirkire-kirkire na tsokanar Amurka

Next Post

Yadda aka ceto wani matashi daga fadawa wuta akan bashi na miliyan biyu

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Iran: Amurka Ba Ta Da Ko Jirgin Ruwan Yaƙi Guda a Tekun Fasha — IRGC

Iran: Amurka Ba Ta Da Ko Jirgin Ruwan Yaƙi Guda a Tekun Fasha — IRGC

August 12, 2026

Understanding the Canadian Online Casino Market: Trends, Regulations, and Player Engagement

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media