DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Yau ne Asabar 3 ga watan Zul-kida, 1445Ah. Wanda a yi dai-dai da 11 ga watan Mayu,2024. Makarantar Madarasatu Garu Hira Li Madinatil Ahbab Dake no 3/4 Akan titin Aminu Kano a Karamar Hukumar Dala Jihar Kano ta gudanar da taron bikin walimar karatun Al’qur’anin Mai Girma na dalibainta Mahaddata Maza da Mata, wanda suka yi Haddar Izu 60 su 60 da masu Haddar Izu (30) su 20 da kuma dalibai masu Sauka su 12, Karo na 6










