• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana Fargabar Samun Karancin Man Fetur A Najeriya

aksam by aksam
July 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

An fara samun layuka a gidajen mai a fadin kasar nan abinda ya haifar da fargaba kan yiwuwar samun karancin man.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Hakan na zuwa ne a yayin da kamfanin mai na kasa NNPC ke rike da bashin Dala Biliyan 6 na kamfanunuwan kasashen waje dake shigo da tattatcen mai inda kamfanuwan suka ce NNPC na jan kafa wajen biyan kudin.

Kamfanin dillancin labarai na Reauters ya rawaito cewa kamfanin na NNPC na fama da matsalar bashi wacce ta hada da biyan kudi ga kamfanunuwan shigo da tataccen mai da ya kai Dala biliyan 5 a watan Janairu kadai.

Lamarin dai ya nuna cewa Najeriya ta dawo da bada tallafin mai da ta ayyana cirewa a watan Mayu na 2023.

Rahotanni dai sun bayyana cewa an fara samun layuka a gidajen mai dake fadin kasar nan yayin da wasu gidajen man ke a rufe.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dambarwar masarautu: bayan saka ranar yanke hukunci layan wani bangare ya aje aikin kare wanda yake wakilta

Next Post

Ana Wata Sai Ga Wata;- Wani Barawo Ya Sace Sadaki Ana Shirin Daurin Aure A Wata Jihar

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Matatar man fetur ta Dangote na gaf da fara siyar da man fetur ga Yan kasuwa

Matatar man fetur ta Dangote na gaf da fara siyar da man fetur ga Yan kasuwa

July 8, 2024
Yunwa Tayi Yawa:-  Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Legas A Safiyar  Ranar Demokradiyya

Yunwa Tayi Yawa:- Zanga-zanga Ta Ɓarke A Jihar Legas A Safiyar Ranar Demokradiyya

June 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media