DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Kasar Ghana na daya daga cikin kasashe biyar (5) da turawan England suka Yi wa mulunkin mallaka, kuma kasar ta samin ‘yan cin kaine tun a ranar 6 ga watan march a shekara ta 1957
Karkashin jagoranci Dankwakwaryanane Dakta Kwami Enkurma Of Ghana
Kamar yadda akasaba gudanar da bikin ranar duk shekara a banama nan gudanar da bikine a gabashin Kasar Jihar Koforidua











