• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ta tabbata Tinibu ba shi ya ci zabe ba Karanta kalaman shugaban INEC

aksam by aksam
March 6, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) na ƙasa, Farfesa Mahmud Yakubu na shan suka kan ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda ya lashe zaɓen 2023.

Wannan suka da ake wa Yakubu na zuwa ne yayin da ƴan Najeriya ke fama da wahalhalun rayuwa da yunwa waɗanda ake ganin gwamnatin Tinubu ce ta kawo su.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

yanzu kuma an fara yaɗa ikirarin cewa shugaban INEC ya fitar da wata sanarwa, wanda ta nuna nadamar ayyana Bola Tinubu a matsayin wanda ya samu nasara a zaɓen.

A sanarwan, an ce Yakubu ya ce ya yi da na-sanin gaggauta ba Tinubu nasara bayan ganin halin ƙuncin rayuwar da aka shiga a ƙasar nan.

Mafi yawan ƴan Najeriya a manhajar X suna ganin laifin shugaban INEC a wannan halin wahala da aka shiga karkashin mulkin Tinubu tun kafin ya cika shekara ɗaya.

A wani rahoto da Igbo Times Magazine ta wallafa, ya ce: ” Na yi saurin ayyana Tinubu a matsayin shugaban ƙasa, ban taɓa tsammanin ƴan Najeriya za su shiga wahala ba – Shugaban INEC.

Shugaban INEC ya bayyana nadamar saurin ayyana Tinubu a matsayin shugaban Najeriya bayan ganin wahalar da mutane ke ciki.

“Shugaban hukumar zaɓe INEC ya fitar da sanarwa mai nuna nadamar da ya yi da bayyana Bola Tinubu a matsayin shugaban ƙasa a Najeriya.”

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnan Kano Ya Turawa Majalisar Dokoki Sunayen Kantomomi 44 Domin Tantancewa

Next Post

A Yau Ne Al’ummar Kasar Ghana Suke Bikin Samun ‘Yan Cin Kai Shekarau 67:- Daga Hannun Turawan England

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar

Rashawa: Kotun Saudiyya ta yanke ɗaurin shekara 20 ga tsohon babban hafsan tsaron kasar

September 15, 2024
CBN ya yiwa yan Najeriya wani babban albishir gameda Dala

Zargin rashin sanin makamar aiki na kara girmama kan gwamnan CBN

February 28, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media