• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnan Kano Ya Turawa Majalisar Dokoki Sunayen Kantomomi 44 Domin Tantancewa

aksam by aksam
March 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Gwamna Abba Kabir-Yusuf na jihar Kano ya mika sunayen shugabannin riko na kananan hukumomin jihar ga majalisar dokokin jihar ta domin tantance su.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Wannan na zuwa ne makonni uku, bayan karewar wa’adin zababbun shugabannin kananan hukumomin jihar.

Kakakin majalisar, Ismail Falgore, ne ya bayyana hakan a ranar Talata a zauren majalisar yayin da yake karanta takardar bukatar da gwamnan ya turawa majalisar.

Gwamna Abba Kabir Ya Mikawa Majalisar Kano Sunayen Kwamishinonin Da Zai Nada

Yayin da yake gabatar da sakon, shugaban masu rinjaye na majalisar, Lawan Hussaini (NNPP-Dala), ya ce bukatar gwamnan ta biyo bayan karewar wa’adin zababbun shugabannin kananan hukumomin da mataimakansu ne tun a ranar 12 ga watan Fabrairu, 2023.

A cewarsa, jerin sunayen sun kunshi shugaba da mataimakinsa da sakatare na kowace karamar hukuma cikin kananan hukumomi 44 da ake da su a jihar.

Shugaban masu rinjaye ya bayyana cewa sashe na 58 na dokar kananan hukumomi ya bayyana cewa, idan wa’adin shugabancin kananan hukumomin jihar ya kare ya zama wajibi a gudanar da zabe.

Dokar ta kuma bayyana cewa gwamna na iya nada shuwagabannin riko da za su rika kula da harkokin majalisun kananan hukumomin na tsawon watanni uku.

Bayan tattaunawa, majalisar ta amince da kudurin, tare da kafa kwamitin wucin gadi da zai tantance wadanda aka nada a ranar Laraba 6 ga watan Maris.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Hukumar Karbar Korafe-Korafe, Da Yaki Da Cin Hanci Da Rashawa Ta Jihar Kano Ba Da Hurin Bicikar Fefan Video Dollar Ganduje:- Kotu

Next Post

Ta tabbata Tinibu ba shi ya ci zabe ba Karanta kalaman shugaban INEC

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamna ya fallasa asirin masu hanu wajan karya darajar Naira a Najeriya

Gwamna ya fallasa asirin masu hanu wajan karya darajar Naira a Najeriya

February 13, 2024
Kalli shirin da ake na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Rundunar Yan sanda tayi shagube ga maauratan dake fuskantar cin zarafi a gidajen aurensu

July 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media