• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wata hadimar Buhari ta caccaki gwamnatin Tinibu akan rashin manufa

aksam by aksam
February 13, 2024
Reading Time: 2 mins read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie, ta caccaki gwamnati mai ci ta Shugaban kasa Bola Tinubu

Yayin da ake fama da tsadar rayuwa a kasar nan, Onochie ta zargi gwamnatin Tinubu da kin daurawa daga inda tsohon ubangidanta ya tsaya

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ta bayyana hakan ne a shafinta na sada zumunta inda, ta tambayi inda shinkafa iri-iri da aka samar gwamnatinsu kamar su ‘Lake Rike, Ebonyi Rice’ da

Lauretta Onochie, tsohuwar hadimar tsohon shugaban kasa Buhari kuma tsohuwar shugabar hukumar NDDC, ta garzaya shafinta na soshiyal midiya don tambayar inda shinkafar da ake yi a gwamnatin ubangidanta suka shiga.

A wani rubutu da ta yi a ranar Litinin, 12 ga watan Fabrairu, ‘yar siyasar haifaffiyar Niger Delta, ta zargi gwamnati mai ci karkashin Tinubu da rashin ci gaba daga inda aka tsaya.

Ta tambayi abin da ya faru da shinkafar ‘Lake Rice’, shinkafar ‘Ebonyi Rice’ da wasu da dama bayan ta wallafa hotunansu a shafin nata.

Ta rubuta: “Me ya sa muke guje wa ci gaba? Me ya faru da shinkafar ‘Lake Rice’, ‘ Ebonyi Rice’, da dai sauransu?”

Yadda ‘Lake Rice’ ta yi battan dabo Shinkafar ‘Lake Rice’ na daya daga cikin abubuwan da aka samar daga manufar habbaka noma ta gwamnatin Buhari.

An samar da shi ne ta hanyar hadaka tsakanin gwamnatin Legas da Kebbi.

Kamar yadda jaridar The Guardian ta ruwaito, shinkafar ta bace sosai a lokacin kullen shekarar 2020 a Legas. Shekaru biyu da fara ta, shinkafar ta bace a kasuwa bayan wata yarjejeniyar fahimtar juna ta noma da gwamnati ta sanya wa hannu.

Ba a magance matsalar ba har sai da Ambode ya bar ofis a ranar 29 ga Mayu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamna ya fallasa asirin masu hanu wajan karya darajar Naira a Najeriya

Next Post

Murja kunya ta sake shiga komar jamian Hukumar Hisbah karo na……..

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Comments 1

  1. Muhammad Yusuf Muhammad says:
    2 years ago

    Hmmm waikurace zatace dakare maye Allah dai yasauka kamana Ameen amma Al uma nacikin wani hali marar dadi

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

casinoways casino: Best Strategies for Winning at Poker

April 21, 2025
Zanga-zanga, masu ruwa da tsaki a jihar Katsina sun yi taron gaggawa

Zanga-zanga, masu ruwa da tsaki a jihar Katsina sun yi taron gaggawa

July 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media