• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Murja kunya ta sake shiga komar jamian Hukumar Hisbah karo na……..

aksam by aksam
February 13, 2024
Reading Time: 1 min read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Hisbah ta jihar Kano tace ta sami nasarar sake kama shahararriyar jarumar TikTok mai suna Murja Ibrahim Kunya.

Hukumar Hisbah ce da kanta ta tabbatar da hakan, Inda tace sun kama Murja Kunya ne sakamakon ci gaba da tayi da yin abubuwan rashin da’a, da suka sabawa koyarwar addinin Musulinci.

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Idan za’a iya tunawa  a baya hukumar ta gayyaci murja da sauran Taurarin TikTok don yi mata nasiha tare da lura da irin abubuwan da ta ke aikata wa a shafukan sada zumunta amma ba ta sauya ba, hakan ne ya sanya hukumar ta kama ta.

Jarumar dai ta shahara, wajen furta kalaman batsa masu nuna tsagwaron rashin tarbiya da kuma sanya sutura da ta saba wa addinin musulinci da al’adar Hausawa tare da kwaikwayon wasu al’adu na daban.

Tun a bayan dai jama’a da dama ke ganin baikon hukumar Hisbar na kin kama Murja Kunya sakamakon yadda ta shafa wa idon ta da toka, ta ke shuka rashin mutunci a shafukan sada zumunta, iya son ranta.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wata hadimar Buhari ta caccaki gwamnatin Tinibu akan rashin manufa

Next Post

Yau Ce Ranar Radiyo Ta Duniya:- Ko Wace Godinmawa Radiyo Take Baku A Cikin Al’amuran Rayuwarku ?

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Comments 1

  1. Muhammad Yusuf Muhammad says:
    2 years ago

    Hmmm Allah yakyauta Amma yakamata wannan shafun na tiktok arufeshi ajahar kano tunda addinin mubaibada damar yada badalaba kosu dasuke yan jaharkano idan basudaura abunda baidaceba to wasu zasudaura yan wasu jahohin daban kuma yan jahar kanon idan sunhau aizasu gani

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kocin Man City ya shiga sahun fitattun Mutanen dake goyon bayan Palastinawa

Kocin Man City ya shiga sahun fitattun Mutanen dake goyon bayan Palastinawa

June 12, 2025
Ana Son Namiji  Ya Riƙa Yin  Jima’i  Sau 21  A Wata Don Samun Tsawon Rai:- Bincike Likitoci

Wata Sabuwar Cuta Da Ba’asan Ta Ba Ta Halaka Mutane Hudu, Tare Da Wasu Mutane 177, Da Suka Kamu A Jihar Zamfara

May 11, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media