DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Duk ranar 13 ga watan Fabarairun kowace shekara ranar da zaurar Majalisar Dikin Duniya ta kebe a matsayin ranar Radiyo ta Duniya
Dan gane da hakane yasa muka tambaye Tsohon Shugaban Gidan Radiyo Jami’ar Ahmadu Bello dake Zariya (ABU ZARI’A
FM) wanda kuma a yan zo malamin ne a Sashen Koyon Aikin Jarida a cikin jami’ar Dakta Musa Alhassan in da ya bayyana mahimmancin ranar radiyo.











