• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamna ya fallasa asirin masu hanu wajan karya darajar Naira a Najeriya

aksam by aksam
February 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya

Ya yi ikirarin cewa ‘yan siyasar na kwashe daloli suna ajiyewa a gidajensu da kuma asusu na kasashen waje kawai don son kan su

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Isa Yuguda ya kuma yi nuni da cewa rashin tsaro na daga cikin abubuwan da ke haifar da matsalar karancin abinci da kasar ke fuskanta

Ya kuma ce daya daga cikin abubuwan da ke haifar da matsalar karancin abinci da kasar ke fuskanta shi ne rashin tsaro, tare da kuma boye kayan abinci da ‘yan Najeriya ke yi.

Yuguda ya bayyana haka ne a wajen taron magance talauci a Arewacin Najeriya da kungiyar Arewa New Agenda, ANA ta hada a karshen mako a Abuja.

A cewar tsohon gwamnan, magance fatara da talauci a Arewacin Najeriya na bukatar daukar matakan da suka dace, kamar yadda Vanguard ta ruwaito.

Ya yi kira ga tawagar tattalin arzikin gwamnatin Shugaba Tinubu da su fito da tsare-tsare da za su magance kalubalen tattalin arzikin kasar nan.

Ya kuma yi kira ga gwamnatin tarayya da ta duba sosai tare da saka hannun jari a fannin tsaro domin tunkarar kalubalen tsaron da kasar nan ke fuskanta a halin yanzu.

Da yake karin haske game da janye tallafin man fetur, tsohon gwamnan ya ce ya zama dole saboda yadda ake tafka almundahana a harkar man fetur.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bai kamata a karawa maaikata albashiba : wani jigo a APC ya shawarci Tinibu

Next Post

Wata hadimar Buhari ta caccaki gwamnatin Tinibu akan rashin manufa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kurakurai biyar da Tinibu ya gaza bayar da gamsar su  ga Turakin Adamawa, Atiku Abubakar

Kurakurai biyar da Tinibu ya gaza bayar da gamsar su ga Turakin Adamawa, Atiku Abubakar

January 26, 2024
Yadda sabani ke ƙara ƙamari tsakanin shugaban Amurka da abokinsa Elon Musk

Yadda sabani ke ƙara ƙamari tsakanin shugaban Amurka da abokinsa Elon Musk

July 1, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media