• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Zanga-zanga, masu ruwa da tsaki a jihar Katsina sun yi taron gaggawa

aksam by aksam
July 31, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙwamishinan ƴan sanda na Jihar Katsina ya bayyana hakan ne a wani zama da akayi na masu ruwa da tsaki da kuma Gwamnatin Jihar Katsina inda yace:

“Jami’an hukumar ƴan sanda a shirye suke wajen bada tsaro ga mutanen da zasu shirya zanga zangar matuƙar suka cika sharuɗan da hukumar ta tanada, na aikawa sunansu da sauran mutanen da zasu Jagoranci zanga-zangar”

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

A ɓangare ɗaya suma shugabannin ƙungiyoyin da suka nuna rashin goyon bayan gudanar da zanga-zangar sun bayyanama Gwamnati dalilansu akan janyewar.

Mai girma muƙaddashin Gwamnan jihar Katsina Mal. Faruk Lawal Joɓe, yayi ganawa ta musamman da shugabannin ƙungiyoyin, ƴan kasuwa, direbobi, masu gidajen mai da sauran ƙungiyoyin fararen hula na matasan jihar Katsina da suka nuna rashin goyon bayansu akan zanga-zanga da ake ƙoƙarin gudanarwa a faɗin ƙasar nan.

Yayin ganawar muƙaddashin Gwamna Mal. Faruk Lawal Joɓe ya bayyana mutane jihar Katsina a matsayi masu ƙaunar zaman lafiya da biyayya ga umarnin Gwamnati, bayan haka yayi ƙarin haske aka wasu daga cikin shirye shirye na taimakawa al’umma da kayan abinci tare da jari da Gwamnatin jihar Katsina haɗin gwaiwa da gwamnatin tarayya suka shirya a lokuttan baya a ƙoƙarin Gwamnati na kawoma al’umma sauƙi, da kuma irin matakan da yanzu Gwamnatin ke dauka wajen fiddo da tsare tsare da zasu ragema al’ummar jihar Katsina raɗaɗin tsadar kayan masarufi da ake fama dashi a ƙasar nan, domin ganin sun samu sauƙin rayuwa musamman akan al’amuran da suka shafi tsadar kayan masarufi da kawon ƙarshen matsalar tsaro a jihar Katsina.

Ganawar ta samu halartar, shugaban majalissar dokoki, Rt. Hon Nasir Yahaya Daura, shugaban ma’aikata na gidan Gwamnatin jihar Katsina, Hon. Jabiru Salisu Abdullahi, ƙwamishinoni, chiyamomin ƙananan, ƴan majalissar dokoki, shugaban Jami’an tsaro na farin kaya, shugaban sojoji, ƙwamishinan ƴan sanda, shugaban hukumar kiyaye haɗurra, da sauran manyan jami’an Gwamnatin da ƙungiyoyin matasa.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zanga-zanga, yanzu-yanzu an fitar da jerin inda zata wakana a fadin Najeriya

Next Post

Wani basarake ya roki masu zanga-zangar kuncin rayuwa Abu daya tak bayan sun fara zanga-zangar su

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

May 2, 2026

Assurer la Confiance dans l’Industrie du Loisir : La Transparence des Données et la Règlementation

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media