• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

A ci gaba da kula kawance da kasashen Africa Putin ya bayar da Alkama tan 25,000 ga kasar Burkina Faso

Sy lawan by Sy lawan
January 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kasar Burkina Faso ta karbi kyautar tan 25,000 na alkama  wadda shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya bai wa kasar a wani bangare na tallafin da zai bai wa kasashen Afirka shida, a cewar sa.

Putin ya yi alkawarin taimaka wa kasashe shida na Afirka wato Burkina Faso, Mali, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Eritrea, Somalia da Zambia yayin taron kasashen Afirka da Rasha da aka gudanar a birnin Saint Petersburg a watan Yulin da ya gabata.

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Ministar jinkai na Burkina Faso Nandy Some Diallo ta ce tallafin alkamar ya nuna kudurin Moscow “na taimaka wa ayyukan hukumomin” Ouagadougou a yunkurin magance rashin tsaron da ke addabar kasar.

Burkina Faso da Rasha za su kulla kawance kan ayyukan soji
“Gwamnatin Burkina Faso tana cike da farin ciki,” kamar yadda ta bayyana a wani bikin karbar alkamar, tana mai karawa da cewa matakin zai taimaka wa gajiyayyu da marasa galihu.

Jakadan Rasha a kasar Burkina Faso Alexei Saltykov ya ce tallafin alkamar “babbar alama ce ta shirin shugaban Rasha na ganin ya hada kai da Burkina Faso, daya daga cikin aminanmu a Afirka”.

Ministan Harkokin Wajen Burkina Faso Karamoko Jean Marie Traore ya ce matakin zai taimaka wa kasarsu “wajen bunkasa noman alkama ta yadda za mu rage dogaro da wadda ake shigowa da ita daga kasashen waje”.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli mataki na biyu na mayar da fadar mulkin Nageriya Legas

Next Post

Kalli yadda Shugaban kasar Rasha ya fara mamayar a Africa

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gayyata!   Gayyata!!  Gayyata!!!

Gayyata! Gayyata!! Gayyata!!!

January 5, 2026
NLC zata bukaci miliyan daya mafi karancin Albashi: Joe Ajaero

NLC zata bukaci miliyan daya mafi karancin Albashi: Joe Ajaero

February 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media