• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli yadda Shugaban kasar Rasha ya fara mamayar a Africa

Sy lawan by Sy lawan
January 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A ci gaba da neman kulla alaka da dangantaka shugaban kasar Rasha Vladimir Putin ya kalli Kasar Burkina Faso da idon Rahma in kasar ta karbi kyautar tan 25,000 na alkama  wadda shugaban ya bai wa kasar a wani bangare na tallafin da zai bai wa kasashen Afirka shida, a cewar sa.

Putin ya yi alkawarin taimaka wa kasashe shida na Afirka wato Burkina Faso, Mali, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Eritrea, Somalia da Zambia yayin taron kasashen Afirka da Rasha da aka gudanar a birnin Saint Petersburg a watan Yulin da ya gabata.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Ministar jinkai na Burkina Faso Nandy Some Diallo ta ce tallafin alkamar ya nuna kudurin Moscow “na taimaka wa ayyukan hukumomin” Ouagadougou a yunkurin magance rashin tsaron da ke addabar kasar.

Burkina Faso da Rasha za su kulla kawance kan ayyukan soji
“Gwamnatin Burkina Faso tana cike da farin ciki,” kamar yadda ta bayyana a wani bikin karbar alkamar, tana mai karawa da cewa matakin zai taimaka wa gajiyayyu da marasa galihu.

Jakadan Rasha a kasar Burkina Faso Alexei Saltykov ya ce tallafin alkamar “babbar alama ce ta shirin shugaban Rasha na ganin ya hada kai da Burkina Faso, daya daga cikin aminanmu a Afirka”.

Ministan Harkokin Wajen Burkina Faso Karamoko Jean Marie Traore ya ce matakin zai taimaka wa kasarsu “wajen bunkasa noman alkama ta yadda za mu rage dogaro da wadda ake shigowa da ita daga kasashen waje”.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

A ci gaba da kula kawance da kasashen Africa Putin ya bayar da Alkama tan 25,000 ga kasar Burkina Faso

Next Post

Kasar China ta fara wasu kirkire-kirkire na tsokanar Amurka

Sy lawan

Sy lawan

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaba Kasar Bola Ahmad Tinubu Ya Sha Alwashin Daukar Mataki Kan Waɗanda Suka Kashe Sarkin Gobir

Guda daga jam’iyun adawa tazargi gwamnatin tarayya da wawushe fiye da naira billion 230

January 13, 2025
Ɗan Kwankwaso, Kwamishinan Wasanni Ya Yi Murabus Daga Gwamnatin Abba Labari Yusuf

Ɗan Kwankwaso, Kwamishinan Wasanni Ya Yi Murabus Daga Gwamnatin Abba Labari Yusuf

January 26, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media